ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rashin Tsaro: Buhari Ya Gyara Nijeriya Fiye Da Yadda Ya Same Ta, In Ji Adesina

by Sadiq
3 years ago
Adesina

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi iyakacin kokarinsa wajen tunkarar kalubalen tsaro da Nijeriya ke fuskanta tun bayan hawansa mulki a watan Mayun 2015 “kuma yana barin kasar nan fiye da yadda ya same ta.”

Mai magana da yawun shugaban kasa, Femi Adesina ne ya bayyana hakan a ranar Litinin a tattaunawarsa da gidan talabijin na Channels a Abuja.

  • Wang Wenbin: Ayyukan Masu Rajin Neman ’Yancin Kan Taiwan Barazana Ne Ga Tsaro
  • Da Dumi-Dumi: ‘Yan Bindiga Sun Kashe Dan Sanda Da Jikkata Wasu A Legas

A yayin da yake fuskantar kwararan bayanai da ke nuna cewa tsakanin watan Mayun 2015 zuwa Mayu 2022, sama da ‘yan Nijeriya 55,000 ne ‘yan ta’adda, ‘yan bindiga da gungun ‘yan bindiga suka kashe, ya ce shugaban kasar nan ya bar yanayin tsaron kasar fiye da yadda ya same shi a shekarar 2015.

ADVERTISEMENT

“Alkaluman yana raguwa a cikin shekaru da yawa kuma gaskiya ce ta kafa tarihi. Babu wanda zai iya canza shi,” in ji shi.

Da aka tambaye shi ko lamarin ya inganta, sai ya ce, “kwarai da gaske”.

LABARAI MASU NASABA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

“A shekarar 2015 mun san inda Nijeriya ta ke. Akalla kananan hukumomi 17 na kasar nan suna karkashin ikon ‘yan tada kayar baya.

“Maganar kula, ina nufin suna zaune a fadar sarki, suna zaune a kujerun shugabannin kananan hukumomi. NYSC ba ta iya horar da masu yi wa kasa hidima a wasu yankuna.

“Yau wannan shi ne ke faruwa? A’a, sarakunan sun koma cikin gidajensu. Shuwagabannin kananan hukumomin sun koma ofisoshinsu. Ana buɗlde wa masu yi wa kasa hidima na NYSC a wadannan jahohin kuma ana tura ma’aikatan zuwa jihohin. Yanzu ana so a ce wannan ba sauyi ba ne? A’a, mu kasance masu gaskiya,” in ji kakakin shugaban.

Ya kuma ce nadin shugabannin ma’aikatun bai shafi daidaita kabilanci da ka’idar tarayya ba, inda ya ce shugaban kasa yana da hurumin zaben wadanda yake ganin za su iya tabbatar da kasar nan.

“Kada ku sanya tsaro ga daidaiton kabilanci, kada ku sanya tsaro ga halin tarayya. Hasali ma, kundin tsarin mulkin da ya bayyana halin tarayya har ma ya bai wa shugaban kasa wasu hukunce-hukuncen da zai iya yi da kansa,” in ji shi.

MASU ALAKA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi
Manyan Labarai

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Next Post
Gwamnatin Bauchi Ta Ja Kunnen Masu Wa’azi Kan Amfani Da Kalaman Tunzura Jama’a

Gwamnatin Bauchi Ta Ja Kunnen Masu Wa'azi Kan Amfani Da Kalaman Tunzura Jama'a

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.