• English
  • Business News
Tuesday, July 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Buhari Bai Ce Zai Ba ‘Yan Kudu Shugabancin Kasa Ba —Yahya Bello

by Sulaiman
3 years ago
in Siyasa
0
Buhari Bai Ce Zai Ba ‘Yan Kudu Shugabancin Kasa Ba —Yahya Bello
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya ce shugaban kasa Muhammadu Buhari bai taba cewa yankin kudancin Kasar Nijeriya ne zai gaji mulkinsa ba a 2023.

Yahaya Bello ya bayyana hakan ne a lokacin da yake tsokaci kan amincewar da kungiyar gwamnonin Arewa suka yi na sauya mulki zuwa yankin kudancin kasar nan, lokacin da ya ke zantawa a gidan talabijin na Channels a ranar Lahadi.

  • Shettima Ya Nemi Yafiyar Osinbajo Kan Kalamansa A Hirarsa Da Channel TV

Gwamnonin Arewa goma sun nuna goyon bayansu na maida shugabancin Kasar Nijeriya Kudancin kasar, suna masu cewa ya dace wani yanki ya karbi ragamar mulki bayan shekaru takwas da Buhari ya yi yana mulki.

Bello, wanda ya ce duk wanda shugaban kasa ya nada a matsayin magajinshi, zai yi biyayya har zuciyarshi, ya ce babu wanda ya sanar da shi wani taron gwamnonin Arewa da ya kai ga yanke wannan shawarar maida mulki kudancin Kasar nan.

Da aka tambaye shi ko shugaba Buhari ya ce za a mayar da shugaban cin kasar nan zuwa yankin Kudu, Bello ya ce, “Ban san inda shugaban kasa ya yi irin wadannan kalaman ba, amma ina so in fada muku asarari cewa idan aka yi la’akari da maganar da ta fito daga masu magana da yawunsa; Cif Adesina da Alhaji Garba Shehu, ba na jin akwai inda shugaban kasa ya yi irin wannan magana.”

Labarai Masu Nasaba

Majalisar Dattawa Za Ta Yi Zama Na Musamman Don Karrama Buhari 

Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Bello ya kara da cewa zai doke dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, idan har ya samu tikitin tsayawa takara a jam’iyyar APC, yana mai cewa shi kadai ne a cikin masu neman takarar yake da tsari da alkibla.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Osinbajo Ba Hatsari Ya Yi Ba, Dauki Ya Kai —Gwamnatin Tarayya

Next Post

Yadda Take Kulawa Da Bukatun Kasashe Masu Tasowa Ya Sa Kasar Sin Ta Zama Aminiyarsu

Related

Majalisar Dattawa Za Ta Yi Zama Na Musamman Don Karrama Buhari 
Siyasa

Majalisar Dattawa Za Ta Yi Zama Na Musamman Don Karrama Buhari 

2 hours ago
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP
Manyan Labarai

Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

11 hours ago
Tsohon Sakataren Gwamnatin Bauchi, Ibrahim Kashim, Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP
Manyan Labarai

Tsohon Sakataren Gwamnatin Bauchi, Ibrahim Kashim, Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

12 hours ago
Mutumin El-Rufai, Baloni, Ya Fice Daga APC A Kaduna
Siyasa

Mutumin El-Rufai, Baloni, Ya Fice Daga APC A Kaduna

1 day ago
‘Yansanda Sun Hana Gudanar Da Taron Tunawa Da Ranar Haihuwar Obi A Kaduna
Labarai

‘Yansanda Sun Hana Gudanar Da Taron Tunawa Da Ranar Haihuwar Obi A Kaduna

3 days ago
Ko Kaɗan Bamu Ji Takaicin Ficewar Atiku Daga Jam’iyyar PDP Ba — Damagum
Labarai

Ko Kaɗan Bamu Ji Takaicin Ficewar Atiku Daga Jam’iyyar PDP Ba — Damagum

4 days ago
Next Post
Yadda Take Kulawa Da Bukatun Kasashe Masu Tasowa Ya Sa Kasar Sin Ta Zama Aminiyarsu

Yadda Take Kulawa Da Bukatun Kasashe Masu Tasowa Ya Sa Kasar Sin Ta Zama Aminiyarsu

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Samar Da Karin Guraben Aikin Yi Miliyan 6.95 A Rabin Farko Na Bana

Sin Ta Samar Da Karin Guraben Aikin Yi Miliyan 6.95 A Rabin Farko Na Bana

July 22, 2025
Yanzu-Yanzu: Majalisa Ta Amince Wa Tinubu Ciwo Bashin Dala Biliyan 21

Yanzu-Yanzu: Majalisa Ta Amince Wa Tinubu Ciwo Bashin Dala Biliyan 21

July 22, 2025
Sin Da Masar Za Su Karfafa Dangantakarsu Karkashin Kungiyar SCO

Sin Da Masar Za Su Karfafa Dangantakarsu Karkashin Kungiyar SCO

July 22, 2025
Majalisar Dattawa Za Ta Yi Zama Na Musamman Don Karrama Buhari 

Majalisar Dattawa Za Ta Yi Zama Na Musamman Don Karrama Buhari 

July 22, 2025
Natasha Ta Koma Majalisar Dattawa Duk Da Tsaurara Tsaro

Natasha Ta Koma Majalisar Dattawa Duk Da Tsaurara Tsaro

July 22, 2025
Rayuwata Na Cikin Hatsari, A Dawo Min Da Jami’an Tsarona – Natasha 

Rayuwata Na Cikin Hatsari, A Dawo Min Da Jami’an Tsarona – Natasha 

July 22, 2025
Oshoala Za Ta Yi Ritaya Daga Buga Wa Nijeriya Ƙwallo

Oshoala Za Ta Yi Ritaya Daga Buga Wa Nijeriya Ƙwallo

July 22, 2025
Ban Tsani Buhari Ba, Ina Sukar Sa Ne Kawai Kan Matsalar Tsaro – Ortom

Ban Tsani Buhari Ba, Ina Sukar Sa Ne Kawai Kan Matsalar Tsaro – Ortom

July 22, 2025
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

July 22, 2025
Tsohon Sakataren Gwamnatin Bauchi, Ibrahim Kashim, Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

Tsohon Sakataren Gwamnatin Bauchi, Ibrahim Kashim, Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

July 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.