• Leadership Hausa
Thursday, August 11, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Siyasa

Buhari Bai Ce Zai Ba ‘Yan Kudu Shugabancin Kasa Ba —Yahya Bello

by Sulaiman
2 months ago
in Siyasa
0
Buhari Bai Ce Zai Ba ‘Yan Kudu Shugabancin Kasa Ba —Yahya Bello
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya ce shugaban kasa Muhammadu Buhari bai taba cewa yankin kudancin Kasar Nijeriya ne zai gaji mulkinsa ba a 2023.

Yahaya Bello ya bayyana hakan ne a lokacin da yake tsokaci kan amincewar da kungiyar gwamnonin Arewa suka yi na sauya mulki zuwa yankin kudancin kasar nan, lokacin da ya ke zantawa a gidan talabijin na Channels a ranar Lahadi.

  • Shettima Ya Nemi Yafiyar Osinbajo Kan Kalamansa A Hirarsa Da Channel TV

Gwamnonin Arewa goma sun nuna goyon bayansu na maida shugabancin Kasar Nijeriya Kudancin kasar, suna masu cewa ya dace wani yanki ya karbi ragamar mulki bayan shekaru takwas da Buhari ya yi yana mulki.

Bello, wanda ya ce duk wanda shugaban kasa ya nada a matsayin magajinshi, zai yi biyayya har zuciyarshi, ya ce babu wanda ya sanar da shi wani taron gwamnonin Arewa da ya kai ga yanke wannan shawarar maida mulki kudancin Kasar nan.

Da aka tambaye shi ko shugaba Buhari ya ce za a mayar da shugaban cin kasar nan zuwa yankin Kudu, Bello ya ce, “Ban san inda shugaban kasa ya yi irin wadannan kalaman ba, amma ina so in fada muku asarari cewa idan aka yi la’akari da maganar da ta fito daga masu magana da yawunsa; Cif Adesina da Alhaji Garba Shehu, ba na jin akwai inda shugaban kasa ya yi irin wannan magana.”

Labarai Masu Nasaba

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

DA DUMI-DUMI: Buhari Ya Gana Da Iyalan Fasinjojin Jirgin Da Aka Sace A Kaduna

Bello ya kara da cewa zai doke dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, idan har ya samu tikitin tsayawa takara a jam’iyyar APC, yana mai cewa shi kadai ne a cikin masu neman takarar yake da tsari da alkibla.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Osinbajo Ba Hatsari Ya Yi Ba, Dauki Ya Kai —Gwamnatin Tarayya

Next Post

Yadda Take Kulawa Da Bukatun Kasashe Masu Tasowa Ya Sa Kasar Sin Ta Zama Aminiyarsu

Related

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari
Siyasa

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

34 mins ago
Jerin Sunayen Sabbin Ministocin Da Buhari Ya Aike Wa Majalisar Dattijai Ta Tantance Su
Siyasa

DA DUMI-DUMI: Buhari Ya Gana Da Iyalan Fasinjojin Jirgin Da Aka Sace A Kaduna

2 hours ago
Tinubu Ga Peter Obi: Ka Gargaɗi Magoya Bayanka Kan Ɓata Min Suna
Siyasa

2023: Peter Obi Ya Mayar Wa Da Tinubu Martani Kan Kalamansa Na Batanci A Kansa

10 hours ago
Tinubu Ga Peter Obi: Ka Gargaɗi Magoya Bayanka Kan Ɓata Min Suna
Siyasa

Tinubu Ga Peter Obi: Ka Gargaɗi Magoya Bayanka Kan Ɓata Min Suna

24 hours ago
Me Ya Sa Ake Rubibin Wike A Siyasar Nijeriya?
Siyasa

Rikicin PDP: Ba Za Mu Bai Wa Wadanda Ba Sa Kaunar Ribas Kuri’unmu Ba – Wike

2 days ago
“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”
Siyasa

“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”

3 days ago
Next Post
Yadda Take Kulawa Da Bukatun Kasashe Masu Tasowa Ya Sa Kasar Sin Ta Zama Aminiyarsu

Yadda Take Kulawa Da Bukatun Kasashe Masu Tasowa Ya Sa Kasar Sin Ta Zama Aminiyarsu

LABARAI MASU NASABA

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

August 11, 2022
Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

August 11, 2022
Tarihi Baya Mantuwa

Tarihi Baya Mantuwa

August 11, 2022
Jerin Sunayen Sabbin Ministocin Da Buhari Ya Aike Wa Majalisar Dattijai Ta Tantance Su

DA DUMI-DUMI: Buhari Ya Gana Da Iyalan Fasinjojin Jirgin Da Aka Sace A Kaduna

August 11, 2022
Yawan Injuna Da Kasar Sin Ta Fitar Da Su Zuwa Ketare A Farkon Rabin Bana Ya Karu Da Kashi 10.41%

Yawan Injuna Da Kasar Sin Ta Fitar Da Su Zuwa Ketare A Farkon Rabin Bana Ya Karu Da Kashi 10.41%

August 11, 2022
Ya Kamata A Bar Sinawa Su Yanke Shawara Kan Al’amuran Kasar Sin

Ya Kamata A Bar Sinawa Su Yanke Shawara Kan Al’amuran Kasar Sin

August 11, 2022
Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

August 11, 2022
Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya

Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya

August 11, 2022
Gwamnatin Gombe Zata Fadada Hanyoyin Ture, Bakasi Zuwa Gelengu

Gwamnatin Gombe Zata Fadada Hanyoyin Ture, Bakasi Zuwa Gelengu

August 11, 2022
Kotu Ta Amince Da Bayar Da Belin Wanda Ya Yi Garkuwa Da Yayarsa A Zariya

Kotu Ta Amince Da Bayar Da Belin Wanda Ya Yi Garkuwa Da Yayarsa A Zariya

August 11, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.