• English
  • Business News
Saturday, May 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Buhari Ya Damu Kan Yadda Rikici Ya Barke A Sudan

by Sadiq
2 years ago
in Labarai
0
Buhari Ya Damu Kan Yadda Rikici Ya Barke A Sudan
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban Kada Muhammadu Buhari, ya bayyana fadan da ya barke tsakanin sojojin gwamnati da rundunar masu sanye da kayan sarki ta RSF a Sudan da cewa abin damuwa ne matuka.

Buhari ya bayyana haka ne lokacin da shugaban gwamnatin mulkin soji na kasar Chadi, Janar Mahamat Idriss Déby ya kai masa ziyara a birnin Makkah da ke Saudiyya a ranar Lahadi.

  • Karamar Sallah: Gwamnatin Borno Ta Biya Ma’aikata Albashin Afrilu
  • Gobara Ta Tashi A Wani Sashen Kwalejin Queens Da Ke Jihar Legas

Shugaba Buhari ya nuna takaici kan irin asarar rayuka da ake ci gaba da samu sakamakon rikicin.

Shugabannin biyu sun tattauna kan batun rikicin na Sudan, inda suka yi kira ga dukkan kasashe makwabta da kuma al’ummomin waje da su shiga tsakani domin dakatar da fafan.

“Lamarin da ke faruwa a Sudan abin takaici ne. Sudan ta cancanci zaman lafiya idan aka duba halin da ta shiga a baya,” in ji Buhari.

Labarai Masu Nasaba

Dalilan Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmaci (5)

Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

Buhari ya kuma yaba wa shugaban na Chadi kan irin kokari da yake yi na ganin hankali ya kwanta a Sudan da kuma samun zaman lafiya.

Deby-Itno ya fada wa shugaba Buhari cewa abin da ke faruwa a Sudan abin damuwa ne wanda idan ba a dauki matakin shawo kan shi ba, zai iya yin mummunar tasiri kan ƙasashe makwabta.

Shugaban na Chadi ya ce cikin irin matakai da kasarsa ta dauka kan rikicin, sun hada rufe iyakar kasar da Sudan da kara karfafa matakan tsaro.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BuhariChadRikiciSudanZaman Lafiya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Karamar Sallah: Gwamnatin Borno Ta Biya Ma’aikata Albashin Afrilu

Next Post

INEC Ta Dakatar Da Kwamishinan Zaben Jihar Adamawa

Related

Labarai

Dalilan Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmaci (5)

7 minutes ago
Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu
Labarai

Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

2 hours ago
Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama
Labarai

Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama

3 hours ago
Zulum Ya Haramta Sayar Da Fetur A Bama Don YaÆ™i Da Ta’addanci
Manyan Labarai

Zulum Ya Haramta Sayar Da Fetur A Bama Don YaÆ™i Da Ta’addanci

5 hours ago
Rikicin Filato Ya Sa Makiyaya Yin Asarar Naira Miliyan 300 Cikin Wata 2
Labarai

Rikicin Filato Ya Sa Makiyaya Yin Asarar Naira Miliyan 300 Cikin Wata 2

6 hours ago
Buhari
Labarai

ECOWAS Ta Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Bunkasar Tattalin Arzikin Afrika Ta Yamma – Kwamred Bishir Dauda

7 hours ago
Next Post
INEC Ta Dakatar Da Kwamishinan Zaben Jihar Adamawa

INEC Ta Dakatar Da Kwamishinan Zaben Jihar Adamawa

LABARAI MASU NASABA

Dalilan Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmaci (5)

May 10, 2025
Sin Ta Nemi Indiya Da Pakistan Su Muhimmanta Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali

Sin Ta Nemi Indiya Da Pakistan Su Muhimmanta Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali

May 10, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Shugabannin Kasashe Daban-Daban A Moscow

Xi Jinping Ya Gana Da Shugabannin Kasashe Daban-Daban A Moscow

May 10, 2025
Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

May 10, 2025
Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama

Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama

May 10, 2025
Martanin Kwankwaso Ga Kawu Sumaila Da Sauran Masu Ficewa Daga NNPP

Martanin Kwankwaso Ga Kawu Sumaila Da Sauran Masu Ficewa Daga NNPP

May 10, 2025
Zulum Ya Haramta Sayar Da Fetur A Bama Don YaÆ™i Da Ta’addanci

Zulum Ya Haramta Sayar Da Fetur A Bama Don YaÆ™i Da Ta’addanci

May 10, 2025
Rikicin Filato Ya Sa Makiyaya Yin Asarar Naira Miliyan 300 Cikin Wata 2

Rikicin Filato Ya Sa Makiyaya Yin Asarar Naira Miliyan 300 Cikin Wata 2

May 10, 2025
Buhari

ECOWAS Ta Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Bunkasar Tattalin Arzikin Afrika Ta Yamma – Kwamred Bishir Dauda

May 10, 2025
Ƙungiyar Sadarwa Ta Ƙasa Ta Fitar da Sabbin Matakan Tallata Nasarorin Gwamnatin Tinubu

Ƙungiyar Sadarwa Ta Ƙasa Ta Fitar da Sabbin Matakan Tallata Nasarorin Gwamnatin Tinubu

May 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.