• Leadership Hausa
Tuesday, March 21, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Buhari Ya Sake Nada Bashir Ahmad, Ya Kara Masa Girma Zuwa Mataimaki Na Musamman

by Sulaiman
7 months ago
in Labarai
0
Buhari Ya Sake Nada Bashir Ahmad, Ya Kara Masa Girma Zuwa Mataimaki Na Musamman
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Ramadan: Shehu Isma’ila Mai Diwani Ya Buɗe Tafsirin Alƙur’ani A Kaduna

An Sace Baturen Zabe Akan Hanyarsa Ta Zuwa Cibiyar Tattara Sakamakon Zabe A Zamfara

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sake nada tsohon mataimakinsa kan sabbin kafafen yada labarai, Bashir Ahmad a matsayin mataimaki na musamman ga shugaban kasa kan harkokin sadarwa na zamani.

Kamfanin Dillancin Labaran Nijeriya (NAN) ya bayar da rahoton cewa, Sakataren Gwamnatin Tarayya, Boss Mustapha, ya tabbatar da nadin a wata wasikar nadin da ya aike wa Bashir Ahmad, mai kwanan wata 20 ga Yuli, 2022.

  • Buratai Ya Bukaci Kotu Ta Ci Tarar Sowore Naira Biliyan 10 Kan Bata Masa Suna

A cikin wasikar da NAN ta gani a ranar Lahadi a Abuja, Boss Mustapha ya ce nadin ya fara aiki ne daga ranar 19 ga Yuli, 2022.

Ahmad ya yi murabus daga mukaminsa na tsohon mataimakin shugaban kasa kan sabbin kafafen yada labarai na yanar gizo bisa ga umarnin shugaban kasa inda ya bukaci duk masu rike da mukaman siyasa da ke son tsayawa takara da su yi murabus.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Bayan Shan Kasa A Zaben Fidda Gwani: Buhari Ya Sake Nada Bashir Ahmad Hadimi Na Musamman

Next Post

Bayan Karbar Kudin Fansa, Sun Kashe Dalibin Da Ya Kammala Digirinsa

Related

Ramadan: Shehu Isma’ila Mai Diwani Ya Buɗe Tafsirin Alƙur’ani A Kaduna
Labarai

Ramadan: Shehu Isma’ila Mai Diwani Ya Buɗe Tafsirin Alƙur’ani A Kaduna

11 hours ago
Da Dumi-duminsa: ‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Basarake A Ondo
Labarai

An Sace Baturen Zabe Akan Hanyarsa Ta Zuwa Cibiyar Tattara Sakamakon Zabe A Zamfara

12 hours ago
Gwamna Zulum Ya Sake Lashe Zaben Gwamna A Jihar Borno
Labarai

Gwamna Zulum Ya Sake Lashe Zaben Gwamna A Jihar Borno

13 hours ago
An Kashe ‘Yansanda 2, Da Dama Sun Samu Raunuka A Wata Arangama Da Sojoji A Taraba
Labarai

An Kashe ‘Yansanda 2, Da Dama Sun Samu Raunuka A Wata Arangama Da Sojoji A Taraba

14 hours ago
Ina Kira Ga INEC Ta Gaggauta Sake Sakamakon Zaben Gwamna – Atiku
Labarai

Ina Kira Ga INEC Ta Gaggauta Sake Sakamakon Zaben Gwamna – Atiku

15 hours ago
Da Dumi-dumi: Dan Takarar Gwamnan APC Bago, Ya Lashe Zaben Jihar Neja 
Labarai

Da Dumi-dumi: Dan Takarar Gwamnan APC Bago, Ya Lashe Zaben Jihar Neja 

15 hours ago
Next Post
Bayan Karbar Kudin Fansa, Sun Kashe Dalibin Da Ya Kammala Digirinsa

Bayan Karbar Kudin Fansa, Sun Kashe Dalibin Da Ya Kammala Digirinsa

LABARAI MASU NASABA

Da Ɗumi-ɗuminsa: Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Sa Dokar Hana Fita Awa 24 A Kananan Hukumomi Biyu

Da Ɗumi-ɗuminsa: Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Sa Dokar Hana Fita Awa 24 A Kananan Hukumomi Biyu

March 21, 2023
Jihar Zamfara: Dauda Lawal Dare Na Jam’iyyar PDP Ya Kayar Da Gwamna Matawalle Na APC

Jihar Zamfara: Dauda Lawal Dare Na Jam’iyyar PDP Ya Kayar Da Gwamna Matawalle Na APC

March 21, 2023
An Kaddamar Da Shirin Bidiyon “Bayanin Magabata Da Xi Jinping Ke So” Na 2 Da Harshen Rashanci 

An Kaddamar Da Shirin Bidiyon “Bayanin Magabata Da Xi Jinping Ke So” Na 2 Da Harshen Rashanci 

March 20, 2023
Shugaban Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha Vladimir Putin

Shugaban Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha Vladimir Putin

March 20, 2023
Ramadan: Shehu Isma’ila Mai Diwani Ya Buɗe Tafsirin Alƙur’ani A Kaduna

Ramadan: Shehu Isma’ila Mai Diwani Ya Buɗe Tafsirin Alƙur’ani A Kaduna

March 20, 2023
Firaministan Kasar Djibouti Ya Mikawa Tawagar Jiyya Ta Kasar Sin Lambar Yabo

Firaministan Kasar Djibouti Ya Mikawa Tawagar Jiyya Ta Kasar Sin Lambar Yabo

March 20, 2023
Da Dumi-duminsa: ‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Basarake A Ondo

An Sace Baturen Zabe Akan Hanyarsa Ta Zuwa Cibiyar Tattara Sakamakon Zabe A Zamfara

March 20, 2023
Dangantakar Sin Da Rasha Ta Bayyana “Hanyar Da Ta Dace Ta Cudanya Tsakanin Kasa Da Kasa”

Dangantakar Sin Da Rasha Ta Bayyana “Hanyar Da Ta Dace Ta Cudanya Tsakanin Kasa Da Kasa”

March 20, 2023
Gwamna Zulum Ya Sake Lashe Zaben Gwamna A Jihar Borno

Gwamna Zulum Ya Sake Lashe Zaben Gwamna A Jihar Borno

March 20, 2023
An Kashe ‘Yansanda 2, Da Dama Sun Samu Raunuka A Wata Arangama Da Sojoji A Taraba

An Kashe ‘Yansanda 2, Da Dama Sun Samu Raunuka A Wata Arangama Da Sojoji A Taraba

March 20, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.