• Leadership Hausa
Tuesday, May 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Buratai Ya Bukaci Kotu Ta Ci Tarar Sowore Naira Biliyan 10 Kan Bata Masa Suna

by Khalid Idris Doya
10 months ago
in Rahotonni
0
Buratai Ya Bukaci Kotu Ta Ci Tarar Sowore Naira Biliyan 10 Kan Bata Masa Suna
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tsohon Shugaban sojin kasan Nijeriya Laftanar Janar Tukur Buratai ya kai karar mawallafin jaridar Sahara Reporters, Omoyele Sowore zuwa gaban babban kotun da ke zamanta a cikin birnin tarayya bisa zargin wallafa labari na karya.

Buratai na neman diyyar ba ta masa suna na biliyan 10 saboda a cewarsa, Sowore, mawallafin jaridar yanar gizo ta Sahara Reporters, ta alakanta shi da wani labarin biliyoyin naira da hukumar yaki da cin hanci da rashawa (ICPC) ta kama a wani gida da ke Abuja.

  • Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

A cewar Buratai ta cikin kara mai lamba FCT/HC/CV/252/2022 da ya shigar ta hannun lauyansa Dakta Reuben Atabo, SAN, ya bukaci a hana Sowore da kafarsa wallafawa ko buga wani labarin bata suna a kansa.

Babban Lauyan ya roki kotun da ta ayyana labarin da kafar ta wallafa a ranar 23 g watan Yunin 2022 mai kanu “ICPC ta gano biliyoyin naira da aka ware domin sayen makamai da alburusai na yaki da Boko Haram a Abuja a gidan tsohon Shugaban sojin saman Nijeriya Buratai a matsayin labari ne na bata kima kuma a umarci wanda ake kara da ya janye labarin tare da neman afuwa a bayyanar jama’a da zai zama dole ya wallafa ban hakurin a manyan jaridun kasa guda biyu.

Tare da neman kotun ta hana kafar wanda ake karan sakewa ko cigaba da wallafa irin wannan labarin a gaba wanda yake karewa.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata

Yadda Cutar Hawan Jini Ke Kisan Mummuke A Nijreriya

Kan hakan ya nemi diyyar biliyan goma na bata suna, yada karya da kage a kansa.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yanda Ake Tallata Haja (Product) A Instagram

Next Post

Yadda Ake Hada Kaltufa

Related

Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata
Rahotonni

Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata

2 hours ago
Yadda Cutar Hawan Jini Ke Kisan Mummuke A Nijreriya
Rahotonni

Yadda Cutar Hawan Jini Ke Kisan Mummuke A Nijreriya

2 days ago
Wata Kungiyar Siyasa Ta Yi Allah Wadai Da Rusau A Jihar Kaduna
Rahotonni

Ragargazar Sallama Da El-Rufa’i Ke Yi A Kaduna

3 days ago
Yanzu-yanzu: Shugaba Buhari Ya Dawo Nijeriya Daga Landan
Rahotonni

Zaki Da Dacin Mulkin Shugaba Buhari

3 days ago
Hukumar Aikin Hajji Ta Warware Sarkakiyar Karin Kudi Ga Maniyyata
Rahotonni

Hukumar Aikin Hajji Ta Warware Sarkakiyar Karin Kudi Ga Maniyyata

4 days ago
Alfanun Katafariyar Matatar Man Dangote Ga Nijeriya
Rahotonni

Alfanun Katafariyar Matatar Man Dangote Ga Nijeriya

4 days ago
Next Post
Yadda Ake Hada Kaltufa

Yadda Ake Hada Kaltufa

LABARAI MASU NASABA

Da Dumi-dumi: Hukumar DSS Ta Yi Wa Ofishin EFCC Kawanya, Ta Hana Jami’an Shiga Ginin

Da Dumi-dumi: Hukumar DSS Ta Yi Wa Ofishin EFCC Kawanya, Ta Hana Jami’an Shiga Ginin

May 30, 2023
Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata

Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata

May 30, 2023
Gwamnatin Kano Za Ta Sake Bude Shari’ar Zargin Kisan Da Ake Yi Wa Alhassan Doguwa 

Gwamnatin Kano Za Ta Sake Bude Shari’ar Zargin Kisan Da Ake Yi Wa Alhassan Doguwa 

May 30, 2023
Sabon Gwamnan Kano Ya Kori Shugaban Hukumar Alhazai Na Jihar Da Wasu

Sabon Gwamnan Kano Ya Kori Shugaban Hukumar Alhazai Na Jihar Da Wasu

May 30, 2023
Kamfanin NNPCL Ya Goyi Bayan Cire Tallafin Man Fetur, Ya Yi Alkawarin Samar Da Wadataccen Mai

Kamfanin NNPCL Ya Goyi Bayan Cire Tallafin Man Fetur, Ya Yi Alkawarin Samar Da Wadataccen Mai

May 30, 2023
Kasar Sin Ta Tuntuba Tare Da Musayar Ra’ayi Da Dukkan Bangarori Game Da Warware Rikicin Ukraine A Siyasance

Kasar Sin Ta Tuntuba Tare Da Musayar Ra’ayi Da Dukkan Bangarori Game Da Warware Rikicin Ukraine A Siyasance

May 29, 2023
Sin Da Afirka Sun Fi Bukatar Kara Hadin Gwiwa Da Juna

Sin Da Afirka Sun Fi Bukatar Kara Hadin Gwiwa Da Juna

May 29, 2023
Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

May 29, 2023
Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar

Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar

May 29, 2023
An Wallafa Littafi Kan Jawabin Shugaba Xi Jinping A Wajen Taron Kolin Kasar Sin Da Yankin Tsakiyar Asiya

An Wallafa Littafi Kan Jawabin Shugaba Xi Jinping A Wajen Taron Kolin Kasar Sin Da Yankin Tsakiyar Asiya

May 29, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.