ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 26, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Canjin Kudi: Dalilin Da El-Rufai Ba Ya Ganin Girman Buhari A Yanzu – Shehu Sani

by Sadiq
3 years ago
El-Rufai

Tsohon Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani ya bayyana dalilan da ya sa gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ke sukar shugaban kasa Muhammadu Buhari kan batun canjin kudi.

Ya mayar da martani ne biyo bayan kalaman gwamnan game da zaben shugaban kasa da ake shirin shiga.

  • Boko Haram Ta Hallaka Malaman Makaranta Sama Da 2000 A Shekara 8
  • Gwamnatin Neja Ta Bayar Umarnin Kama Duk Wanda Ya Ki Karbar Tsofaffin Kudi

A wata hira da ya yi da a Abuja a ranar Talata.

ADVERTISEMENT

“Ya kamata Buhari ya jira karin wasu kalaman sukar daga Elrufai saboda dalilai uku.

“Biyayyar da El-Rufai ke yi wa Buhari ta kare. Ya samu duk abin da yake so a wajen Buhari, yanzu Buhari ba shi da amfani a wajensa.

LABARAI MASU NASABA

Har Yanzu Ba Mu Karɓi Kuɗaɗen Da Aka Ware Mana Na Zaɓukan 2027 Ba – INEC

Gwamna Yusuf Ya Naɗa Muhuyi A Matsayin Shugaban Kwamitin Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi A Kano

“Karfin Buhari da tasirinsa a siyasa ya zo karshe; El-Rufai ya koma tsagin Tinubu.

“El-Rufai yana yi wa Buhari hidima ne don biyan bukatar kansa.

“Buhari ya watsar da dukkan abokansa nagari da suka yi masa hidima kuma suka sadaukar da kansu tsawon shekaru a Kaduna saboda kaunarsa ga El-Rufai. Mun gargade shi a kan El-Rufai amma ya yi biris; lokaci ya yi da Buhari zai san cewa abin da ya girka ya kwashe.

“Ban taba yarda cewa El-Rufai na son Buhari ba, ban taba yarda El-Rufai ya taba yi wa Buhari biyayya ba, na san duk wani abu da ya faru da shi, kuma na san cewa wannan rana za ta zo, El-Rufai ya ce yana son Buhari, kawai dai ya kwantar da kai ne domin ya samu duk abin da yake so a wurin Buhari kuma yanzu Buhari ba shi da wani amfani a gare shi.

“El-Rufa’i ya kwashe shekaru takwas yana yabon Buhari kuma Buhari ya kwashe shekaru takwas yana yabon El-Rufai duk lokacin da ya zo Kaduna; Buhari ya aminta ya ajiye kunama a kusa da shi.

“Ya kamata Tinubu ya kula da El-Rufai. El-Rufai ya fi son Amaechi ba Tinubu ba. Wakilan APC na Kaduna Amaechi suka zaba ba Tinubu ba.

“Ya kamata Tinubu ya yi taka-tsan-tsan don kada El-Rufai ya yi masa abin da ya yi wa Buhari.

“El-Rufai bai taba son talaka ba kuma ba zai taba son shi ba,” in ji shi.

MASU ALAKA

Har Yanzu Ba Mu Karɓi Kuɗaɗen Da Aka Ware Mana Na Zaɓukan 2027 Ba – INEC
Manyan Labarai

Har Yanzu Ba Mu Karɓi Kuɗaɗen Da Aka Ware Mana Na Zaɓukan 2027 Ba – INEC

June 26, 2026
Gwamna Yusuf Ya Naɗa Muhuyi A Matsayin Shugaban Kwamitin Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi A Kano
Manyan Labarai

Gwamna Yusuf Ya Naɗa Muhuyi A Matsayin Shugaban Kwamitin Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi A Kano

June 25, 2026
Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026
Manyan Labarai

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

June 25, 2026
Next Post
Girgizar Kasar Turkiyya: An Ceto Wata Yarinya Bayan Shafe Awa 178 A Cikin Baraguzai

Girgizar Kasar Turkiyya: An Ceto Wata Yarinya Bayan Shafe Awa 178 A Cikin Baraguzai

LABARAI MASU NASABA

Sowore Ya Sha Alwashin Ci Gaba Da Gwagwarmaya Duk Da Tsare Shi A Gidan Yarin Kuje

Jagoran Matasan AAC Kwamret Yahaya Soje Ya Nemi A Saki Sowore

June 26, 2026
Har Yanzu Ba Mu Karɓi Kuɗaɗen Da Aka Ware Mana Na Zaɓukan 2027 Ba – INEC

Har Yanzu Ba Mu Karɓi Kuɗaɗen Da Aka Ware Mana Na Zaɓukan 2027 Ba – INEC

June 26, 2026
Husaini Isa Ya Gargaɗi Ƴan Takarar NDC A Kano Kan Buƙatar Kiyaye Ƙa’dojin Jam’iyya

Husaini Isa Ya Gargaɗi Ƴan Takarar NDC A Kano Kan Buƙatar Kiyaye Ƙa’dojin Jam’iyya

June 26, 2026
Noma

Ƙa’idojin Gudanar Da Biyan Kuɗi Nan Take Domin Kare Kai Daga Zamba

June 26, 2026
Darussan Da Suka Fi Dacewa A Fahimta Daga Alkur’ani A Wannan Zamanin (2)

Falalar Yawaita Tuba Ga Ubangiji (Istigfari)

June 26, 2026
Gwamna Yusuf Ya Kafa Kwamitin Bincike Kan Mutuwar Ɗaliba A Wata Sakandiren Kano

Gwamna Yusuf Ya Kafa Kwamitin Bincike Kan Mutuwar Ɗaliba A Wata Sakandiren Kano

June 26, 2026
Birtaniya Da Nijeriya Sun Ƙulla Yarjejeniya Kan Yaƙi Da Ta’addanci

Birtaniya Da Nijeriya Sun Ƙulla Yarjejeniya Kan Yaƙi Da Ta’addanci

June 26, 2026
Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF

ACF Ta Ƙaddamar Da Gidauniyar Tallafa Wa Ilimi A Arewa

June 26, 2026
Damunar Bana: Yadda Gwamnati Da Manoma Ke Tunkarar Barazanar Ƴan Ta’adda

Damunar Bana: Yadda Gwamnati Da Manoma Ke Tunkarar Barazanar Ƴan Ta’adda

June 26, 2026
Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

June 25, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.