ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Canjin Kudi: Dalilin Da El-Rufai Ba Ya Ganin Girman Buhari A Yanzu – Shehu Sani

by Sadiq
3 years ago
El-Rufai

Tsohon Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani ya bayyana dalilan da ya sa gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ke sukar shugaban kasa Muhammadu Buhari kan batun canjin kudi.

Ya mayar da martani ne biyo bayan kalaman gwamnan game da zaben shugaban kasa da ake shirin shiga.

  • Boko Haram Ta Hallaka Malaman Makaranta Sama Da 2000 A Shekara 8
  • Gwamnatin Neja Ta Bayar Umarnin Kama Duk Wanda Ya Ki Karbar Tsofaffin Kudi

A wata hira da ya yi da a Abuja a ranar Talata.

ADVERTISEMENT

“Ya kamata Buhari ya jira karin wasu kalaman sukar daga Elrufai saboda dalilai uku.

“Biyayyar da El-Rufai ke yi wa Buhari ta kare. Ya samu duk abin da yake so a wajen Buhari, yanzu Buhari ba shi da amfani a wajensa.

LABARAI MASU NASABA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

“Karfin Buhari da tasirinsa a siyasa ya zo karshe; El-Rufai ya koma tsagin Tinubu.

“El-Rufai yana yi wa Buhari hidima ne don biyan bukatar kansa.

“Buhari ya watsar da dukkan abokansa nagari da suka yi masa hidima kuma suka sadaukar da kansu tsawon shekaru a Kaduna saboda kaunarsa ga El-Rufai. Mun gargade shi a kan El-Rufai amma ya yi biris; lokaci ya yi da Buhari zai san cewa abin da ya girka ya kwashe.

“Ban taba yarda cewa El-Rufai na son Buhari ba, ban taba yarda El-Rufai ya taba yi wa Buhari biyayya ba, na san duk wani abu da ya faru da shi, kuma na san cewa wannan rana za ta zo, El-Rufai ya ce yana son Buhari, kawai dai ya kwantar da kai ne domin ya samu duk abin da yake so a wurin Buhari kuma yanzu Buhari ba shi da wani amfani a gare shi.

“El-Rufa’i ya kwashe shekaru takwas yana yabon Buhari kuma Buhari ya kwashe shekaru takwas yana yabon El-Rufai duk lokacin da ya zo Kaduna; Buhari ya aminta ya ajiye kunama a kusa da shi.

“Ya kamata Tinubu ya kula da El-Rufai. El-Rufai ya fi son Amaechi ba Tinubu ba. Wakilan APC na Kaduna Amaechi suka zaba ba Tinubu ba.

“Ya kamata Tinubu ya yi taka-tsan-tsan don kada El-Rufai ya yi masa abin da ya yi wa Buhari.

“El-Rufai bai taba son talaka ba kuma ba zai taba son shi ba,” in ji shi.

MASU ALAKA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi
Manyan Labarai

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Next Post
Girgizar Kasar Turkiyya: An Ceto Wata Yarinya Bayan Shafe Awa 178 A Cikin Baraguzai

Girgizar Kasar Turkiyya: An Ceto Wata Yarinya Bayan Shafe Awa 178 A Cikin Baraguzai

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.