• English
  • Business News
Tuesday, October 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cikakken Jerin Sunaye: Tinubu Ya Karrama ‘Yan Nijeriya 102 Don Bukin Ranar Dimokuradiyya Ta 2025

bySulaiman
4 months ago
inLabarai
0
Ba Zan Bar Nijeriya Ta Zama Kasa Mai Jam’iyya Daya Ba – Tinubu

Tinubu Ya Karrama ‘Yan Nijeriya 102 da lambar yabo ta Kasa.

 

Fadar shugaban kasa ta fitar da jerin sunayen mutane 102 da aka karrama domin karramawar ranar dimokuradiyya ta kasa ta 2025, tare da karrama ‘yan Nijeriya, masu rai da wadanda suka riga mu zuwa gidan gaskiya, wadanda suka bayar da gagarumar gudunmawa wajen tafiyar da dimokuradiyyar kasar.

 

Karramawar da ta hada da: GCON, CON, OON da MFR. Shugaba Bola Tinubu ne ya sanar da hakan a jawabin ranar dimokuradiyya ta 2025 a wani taron hadin gwiwa na majalisar tarayya da aka yi a Abuja ranar Alhamis.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

Tsaro: Gwamnan Kogi Ya Ayyana Yaƙi Da Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ka’ida Ba Da ‘Yan Bindiga

 

Sai dai kuma shugaba Tinubu ya yi amfani da wannan damar wajen yi wa shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio, da kakakin majalisar wakilai Tajudeen Abbas ado da lambar yabo ta GCON, yayin da mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin da mataimakin kakakin majalisar, Benjamin Kalu, da lambar yabo ta CFR.

 

Ga cikakken jerin sunayen sabbin mutane 67 da aka karrama da lambar yabon, kamar yadda fadar shugaban kasa ta fitar:

 

Grand Commander of the Order of the Niger (GCON).

 

Shehu Musa Yar’Adua

Rt Hon Tajudeen Abbas

Senator Godswill Akpabio

Wole Soyinka

 

Commander of the Order of the Niger (CON)

Ghali Umar Na’Abba

Salisu Buhari

Umaru Dikko

Uche Chukwumerije

Bala Mohammed Gwagwarwa

Aisha Yesufu

Innocent Chukwuma

Tony Nnadi

Olisa Agbakoba

Nuhu Ribadu

Hafsat Abiola-Costello

Tunde Bakare

Kabiru Yusuf

Jibrin Ibrahim

Clement Nwankwo

Alao Aka Bashorun

Alhaja Sawaba Gambo

Barrister Felix Moria

Bayo Onanuga

Bishop Mathew Hassan Kukah

Chief Frank Kokori

Dare Babarinsa

Dr John Yuma Sen

Dr Alex Ibru

Dr Amos Ayingba

Dr Beko Ransome Kuti

Dr Edwin Madunagu

Dr Kayode Shonoiki

Dr Nurudeen Olowpopo

Femi Falana, SAN

Fredrick Fasehun

Governor Uba Sani

Ken Saro Wiwa

Ladin Mitee

Mobolaji Akinyemi

Olawale Osun

Prof Bayo Williams

Prof Humphrey Nwosu

Prof Julius Ihonvbere

Prof Olayinji Dare

Prof Segun Gbadegesin

Prof Shafideen Amuwo

Prof Festus Iyayi

Rear Admiral Ndubuisi Kanu

Senator Ayo Fasanmu

Senator Polycarp Nwite

Senator Shehu Sani

Tokumbo Afikuyomi

Tunji Alausa

 

Officer of the Order of the Niger (OON)

Abdul Oroh

Ayo Obe

Bagauda Kaltho

Bamidele Aturu

Baribor Bera

Barinem Kiobel

Chima Ubani

Daniel Gboko

Dapo Olorunyomi

Emma Ezeazu

Felix Nuate

John Kpuine

Kunle Ajibade

Labaran Maku

Luke Aghanenu

Nick Dazang

Nordu Eawo

Nosa Igiebor

Paul Levera

Sam Amuka Pemu

Saturday Dobee

Seye Kehinde

 

Commander Of The Federal Republic

Alhaji Balarabe Musa

Chief Bola Ige

Kudirat Abiola

Pa Alfred Rewane

Pa Reuben Fasaranti

Rt. Hon Benjamin Okezie Kalu

Sen Abu Ibrahim

Sen Ame Ebute

Sen Jibrjn Ibrahim Barau

Member of the Federal Republic (MFR)

Ibijoke Faborode

Seun Onigbinde

Samson Itodo

Ezenwa Nwagwu

Kemi Okenyodo

Akin Akingbulu

Raymond Duke Tenebe

Oby Nwankwo

Abiola Akiyode-Afolabi

Ariyo-Dare Atoye

Ndidi Nwuneli

Auwal Musa Rafsanjani

Y.Z. Ya’u

Jaiye Gaskia

Jaye Gaskia

Issa Aremu

Hamzat Lawal

 

ShareTweetSendShare
Sulaiman

Sulaiman

Related

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu
Labarai

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

4 hours ago
Tsaro: Gwamnan Kogi Ya Ayyana Yaƙi Da Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ka’ida Ba Da ‘Yan Bindiga
Labarai

Tsaro: Gwamnan Kogi Ya Ayyana Yaƙi Da Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ka’ida Ba Da ‘Yan Bindiga

6 hours ago
Majalisar Wakilai Ta Kafa Kwamiti Da Zai Binciki Harkokin Kirifto Da POS A Nijeriya
Labarai

Majalisar Wakilai Ta Kafa Kwamiti Da Zai Binciki Harkokin Kirifto Da POS A Nijeriya

7 hours ago
Next Post
Kuri’un Jin Ra’ayi Na CGTN: An Yi Kira Ga Amurka Da Ta Cimma Daidaito Da Sin Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya

Kuri’un Jin Ra’ayi Na CGTN: An Yi Kira Ga Amurka Da Ta Cimma Daidaito Da Sin Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya

LABARAI MASU NASABA

Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane

Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane

October 7, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

October 7, 2025
Isra’ila Ta Kashe Falasɗinawa Sama Da 66,000 A Gaza Cikin Shekaru 2 – Rahoto

Isra’ila Ta Kashe Falasɗinawa Sama Da 66,000 A Gaza Cikin Shekaru 2 – Rahoto

October 7, 2025
Tsaro: Gwamnan Kogi Ya Ayyana Yaƙi Da Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ka’ida Ba Da ‘Yan Bindiga

Tsaro: Gwamnan Kogi Ya Ayyana Yaƙi Da Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ka’ida Ba Da ‘Yan Bindiga

October 7, 2025
Majalisar Wakilai Ta Kafa Kwamiti Da Zai Binciki Harkokin Kirifto Da POS A Nijeriya

Majalisar Wakilai Ta Kafa Kwamiti Da Zai Binciki Harkokin Kirifto Da POS A Nijeriya

October 7, 2025
Ya Kamata Nijeriya Ta Ayyana Yaƙi Da ‘Yan Ta’adda — Tsohon Hafsan Sojin Ƙasa

Ya Kamata Nijeriya Ta Ayyana Yaƙi Da ‘Yan Ta’adda — Tsohon Hafsan Sojin Ƙasa

October 7, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Rage Kuɗin Aikin Hajjin 2026

October 7, 2025
Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano

Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano

October 6, 2025
Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 

Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 

October 6, 2025
Habakar Yin Sayayya A Lokacin Hutu Ta Nuna Kirkira Da Irin Ci Gaban Da Tattalin Arzikin Kasar Sin Ke Samu   

Habakar Yin Sayayya A Lokacin Hutu Ta Nuna Kirkira Da Irin Ci Gaban Da Tattalin Arzikin Kasar Sin Ke Samu   

October 6, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.