ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 20, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cikakken Jerin Sunaye: Tinubu Ya Karrama ‘Yan Nijeriya 102 Don Bukin Ranar Dimokuradiyya Ta 2025

by Sulaiman
1 year ago
Tinubu

Tinubu Ya Karrama ‘Yan Nijeriya 102 da lambar yabo ta Kasa.

 

Fadar shugaban kasa ta fitar da jerin sunayen mutane 102 da aka karrama domin karramawar ranar dimokuradiyya ta kasa ta 2025, tare da karrama ‘yan Nijeriya, masu rai da wadanda suka riga mu zuwa gidan gaskiya, wadanda suka bayar da gagarumar gudunmawa wajen tafiyar da dimokuradiyyar kasar.

ADVERTISEMENT

 

Karramawar da ta hada da: GCON, CON, OON da MFR. Shugaba Bola Tinubu ne ya sanar da hakan a jawabin ranar dimokuradiyya ta 2025 a wani taron hadin gwiwa na majalisar tarayya da aka yi a Abuja ranar Alhamis.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Yi Wa Ƴan Bindiga Mummunar Barna A Katsina

Tsohon Mataimakin Gwamnan Bauchi, Audu Sule Katagum Ya Rasu

 

Sai dai kuma shugaba Tinubu ya yi amfani da wannan damar wajen yi wa shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio, da kakakin majalisar wakilai Tajudeen Abbas ado da lambar yabo ta GCON, yayin da mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin da mataimakin kakakin majalisar, Benjamin Kalu, da lambar yabo ta CFR.

 

Ga cikakken jerin sunayen sabbin mutane 67 da aka karrama da lambar yabon, kamar yadda fadar shugaban kasa ta fitar:

 

Grand Commander of the Order of the Niger (GCON).

 

Shehu Musa Yar’Adua

Rt Hon Tajudeen Abbas

Senator Godswill Akpabio

Wole Soyinka

 

Commander of the Order of the Niger (CON)

Ghali Umar Na’Abba

Salisu Buhari

Umaru Dikko

Uche Chukwumerije

Bala Mohammed Gwagwarwa

Aisha Yesufu

Innocent Chukwuma

Tony Nnadi

Olisa Agbakoba

Nuhu Ribadu

Hafsat Abiola-Costello

Tunde Bakare

Kabiru Yusuf

Jibrin Ibrahim

Clement Nwankwo

Alao Aka Bashorun

Alhaja Sawaba Gambo

Barrister Felix Moria

Bayo Onanuga

Bishop Mathew Hassan Kukah

Chief Frank Kokori

Dare Babarinsa

Dr John Yuma Sen

Dr Alex Ibru

Dr Amos Ayingba

Dr Beko Ransome Kuti

Dr Edwin Madunagu

Dr Kayode Shonoiki

Dr Nurudeen Olowpopo

Femi Falana, SAN

Fredrick Fasehun

Governor Uba Sani

Ken Saro Wiwa

Ladin Mitee

Mobolaji Akinyemi

Olawale Osun

Prof Bayo Williams

Prof Humphrey Nwosu

Prof Julius Ihonvbere

Prof Olayinji Dare

Prof Segun Gbadegesin

Prof Shafideen Amuwo

Prof Festus Iyayi

Rear Admiral Ndubuisi Kanu

Senator Ayo Fasanmu

Senator Polycarp Nwite

Senator Shehu Sani

Tokumbo Afikuyomi

Tunji Alausa

 

Officer of the Order of the Niger (OON)

Abdul Oroh

Ayo Obe

Bagauda Kaltho

Bamidele Aturu

Baribor Bera

Barinem Kiobel

Chima Ubani

Daniel Gboko

Dapo Olorunyomi

Emma Ezeazu

Felix Nuate

John Kpuine

Kunle Ajibade

Labaran Maku

Luke Aghanenu

Nick Dazang

Nordu Eawo

Nosa Igiebor

Paul Levera

Sam Amuka Pemu

Saturday Dobee

Seye Kehinde

 

Commander Of The Federal Republic

Alhaji Balarabe Musa

Chief Bola Ige

Kudirat Abiola

Pa Alfred Rewane

Pa Reuben Fasaranti

Rt. Hon Benjamin Okezie Kalu

Sen Abu Ibrahim

Sen Ame Ebute

Sen Jibrjn Ibrahim Barau

Member of the Federal Republic (MFR)

Ibijoke Faborode

Seun Onigbinde

Samson Itodo

Ezenwa Nwagwu

Kemi Okenyodo

Akin Akingbulu

Raymond Duke Tenebe

Oby Nwankwo

Abiola Akiyode-Afolabi

Ariyo-Dare Atoye

Ndidi Nwuneli

Auwal Musa Rafsanjani

Y.Z. Ya’u

Jaiye Gaskia

Jaye Gaskia

Issa Aremu

Hamzat Lawal

 

Tinubu
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Sulaiman
    Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (2)
  • Sulaiman
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Sulaiman
    Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina

MASU ALAKA

Sojoji Sun Yi Wa Ƴan Bindiga Mummunar Barna A Katsina
Labarai

Sojoji Sun Yi Wa Ƴan Bindiga Mummunar Barna A Katsina

June 20, 2026
Tsohon Mataimakin Gwamnan Bauchi, Audu Sule Katagum Ya Rasu
Labarai

Tsohon Mataimakin Gwamnan Bauchi, Audu Sule Katagum Ya Rasu

June 20, 2026
Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina
Labarai

Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina

June 20, 2026
Next Post
Kuri’un Jin Ra’ayi Na CGTN: An Yi Kira Ga Amurka Da Ta Cimma Daidaito Da Sin Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya

Kuri’un Jin Ra’ayi Na CGTN: An Yi Kira Ga Amurka Da Ta Cimma Daidaito Da Sin Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

June 20, 2026
Sojoji Sun Yi Wa Ƴan Bindiga Mummunar Barna A Katsina

Sojoji Sun Yi Wa Ƴan Bindiga Mummunar Barna A Katsina

June 20, 2026
Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (2)

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (2)

June 20, 2026
Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
Tsohon Mataimakin Gwamnan Bauchi, Audu Sule Katagum Ya Rasu

Tsohon Mataimakin Gwamnan Bauchi, Audu Sule Katagum Ya Rasu

June 20, 2026
Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina

Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina

June 20, 2026
Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

June 20, 2026
Turkiyya Ta Zama Ƙasa Ta Biyu Da Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya

Turkiyya Ta Zama Ƙasa Ta Biyu Da Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya

June 20, 2026
2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa

2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa

June 20, 2026
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

June 20, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.