• English
  • Business News
Wednesday, November 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cimma Burin Rage Salwantar Abinci A Kasar Sin Zai Samar Da Mafita Ga Duniya

by CGTN Hausa and Sulaiman
11 months ago
Abinci

Kasar Sin ta sanar da daukar matakan rage salwantar abinci domin samar da wani tsari mai dorewa na dakile hakan zuwa karshen shekarar 2027. 

 

Shirin zai mayar da hankali wajen rage yawan hatsi da abincin dake salwanta, tun daga matakin samarwa zuwa adanawa da jigila da sarrafa abincin, zuwa kasa da mizanin kasa da kasa, ya zuwa karshen 2027.

  • Yahaya Bello Ya Fada Komar EFCC, Zai Amsa Tambayoyi 

Wannan shiri na Sin, ya yi daidai da ajandar MDD ta 2030 ta rage salwantar abinci, haka kuma zai zama abun koyi da duba ga sauran kasashen duniya musamman masu tasowa, domin a duk lokacin da abinci ya salwanta, to ya rage wadatar abincin kuma ya haifar da asarar albarkatun da aka zuba kamar ruwa, taki, kudi da ma karfin da aka sanya wajen samar da shi. Baya ga haka, zubar da abinci ko kona shi cikin shara, na kara yawan hayaki mai dumama yanayi da ake fitarwa, wanda ke mummunan tasiri ga yanayi da muhallin halittu.

Galibin mutane ba su dauki zubar da abinci a matsayin mummunan abu ba, sai dai illar hakan ta zarce tunanin mutum. A cewar MDD, ton biliyan 1.3 na abinci ne ke salwanta a kowacce shekara, yayin da mutane miliyan 135 ke fuskantar tsananin yunwa.

LABARAI MASU NASABA

CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

Hakika wannan mataki da Sin ta bullo da shi da zai hada da wayar da kan jama’a da rage asarar abinci a masana’antar sayar da abinci da dakunan cin abinci a ma’aikatun da hukumomi da makarantu da kuma karfafa tattara alkaluman da suka shafi salwantar abinci, zai bada gagarumar gudunmawa ga wadatuwar abincin da ma kyautata muhalli. Yayin da ya rage shekaru 12 wajen cimma burin MDD na rage salwantar abinci, tabbas Sin za ta kai ga cimma wannan manufa. Kana kamar yadda ta cimma fatattakar talauci da samar da abun koyi ga duniya, nasarar da za ta samu a wannan bangare ma zai zama abun koyi a duniya. Kuma hakan zai taimakawa kasashe wajen samar da dabarun rage radadin yunwa da tsadar abinci da samar da wadatar abincin, domin ta kasance jagora wajen samar da mafita ga matsalolin duniya musamman na kasashe masu tasowa. (Fa’iza Mustapha)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika
Daga Birnin Sin

CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

November 5, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

November 4, 2025
‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba
Daga Birnin Sin

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

November 4, 2025
Next Post
Damfarar Samun Aiki: Mutum Hudu Sun Shiga Hannu Kan Buga Jabun Takardu Daga Fadar Shugaban Kasa

Damfarar Samun Aiki: Mutum Hudu Sun Shiga Hannu Kan Buga Jabun Takardu Daga Fadar Shugaban Kasa

LABARAI MASU NASABA

An Nemi Kasashen ECOWAS Su Samar Da Kariya Ga Yankunan Hakar Ma’adanai

ECOWAS Ta Ƙaryata Iƙirarin Trump Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

November 5, 2025
Ɗan Majalisar Amurka Ya Zargi Kwankwaso Da Hannu A Kisan Kiristoci A Nijeriya

Ɗan Majalisar Amurka Ya Zargi Kwankwaso Da Hannu A Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Sanata Barau Ya Tsaya Takarar Shugaban Majalisar Dattawa

Ba Na Jin Tsoron Trump – Martanin Sanata Barau Ga Akpabio

November 5, 2025
CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

November 5, 2025
Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

November 4, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

November 4, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Ceto Mutane 3 Da Aka Sace A Kwara

November 4, 2025
‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

November 4, 2025
tinubu

Tinubu Ya Umarci Ma’aikatar Ilimi Ta Kawo Ƙarshen Yajin Aikin ASUU

November 4, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.