• English
  • Business News
Wednesday, October 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cin Bashi Don Aiwatar Da Kasafin Kudi Ba Sabon Abu Ba Ne A Nijeriya —Ministan Kasafin Kudi

by Bello Hamza
2 years ago
Kasafin kudi

Ministan Kasafi Kudi da Tattalin Arzik, Alhaji Abubakar Atiku Bagudu, ya bayyana cewa, cin bashi don karafafa kasafin kudi ba sabon abu ba ne a Nijeriya, ya bayyana haka ne a tattauanwarsa da manema labarai a fadar shugaban kasa bayan taron majalisar kasa da aka yi ranar Litinin.

Ya ce, “Mun sa lissafin cewa, gangan mai za ta kama wajen dala 74, kuma muna ganin ingantgar tsaro da ake samu da kuma ingantar masu zuba jari da ake samu a bangaren hako man fetur ya sa aka samu bunkasa hako mai zuwa ganga wajen miliyan 1,780,000, kuma ana sa ran farashin kayyaki zai fara saukowa saboda matakan nan da ake dauka, amfaninsu zai fara zuwa nan gaba kadan , da wanna ne muka yi lissafi, cewa in Allah ya sa muka yi nasara abin da muke so za a yi kasafin kudi na Triliyan 26 da biliyan 10.

  • Majalisar Wakilai Za Ta Amince Da Kasafin Kudin 2024 Kafin Karshen Disamba
  • Na Sha Alwashin Magance Talauci Da Kashi 80 Cikin 100 A Jihata – Gwamnan Kaduna

Da aka tambaye shi a kan shirin gwamnati na ciwo bashin Dala biliyan 1 da rabi sai bayyana cewa, “Dala biliyan 1 da rabi, tallafi ne daga cikin kudin da ake nema kasafin kudin 2023. Ya kamata mu fahimci cewa, cikin shekara 11 duk wani masanin da ya duba kasafin kudin Nijeriya zai ga kudin da ke shigowa kadan ne bisa ga abin da ake kashewa, wato kowacce shekara sai mun ci bashi, alallmisali wannan shekara da muke ciki 2023 kasafin kudin da aka yi, abin da aka duba ya shigo wajen tirilyan 10 amma da aka lissafa za a kashe tiliyan 21 haka bara haka bara da bara wancan, kusan shekara 9 idan mutun ya duba tunda abin akwa ishi zai ga kowacce shekara sai an ci bashi.

To ba abin mamaki ba ne, kasashe kan shiga cikin wannan halin, lokacin da ake da wadata ba a yi tunani karfafa tattalin arziki ba, kuma banda wannan, lalurori daban daban sun samu duniya, kasashe da dama suna cikin wannan halin , an samu shekara biyu na cutar annobar korona wanda ta tagayyara duniya, an samu abin da ake kira ‘Ressesion’ wato raguywar kasuwanci a cikin duniya, abin da ya shafi kowa, yau akwai wuraren da ake yaki ba ma wuri daya ba abu ne da ya shafi kowa, yau kasuwanni da yawa ba sa hadahada, irin wannan ne ke mayar damu baya. Kudaden da NNPC ke cirewa don bayar da mai da rahusa,”

Ya kuma kara da cewa, Allah ya sa an gyara wannan kuma an kawo wasu lalurori a cikin al’umma wanda sai da aka tanadi kudaden da za a tallafa wa al’umma kamar dai yarjejeniyar da aka yi da kungiyoyin ma’aikata.

LABARAI MASU NASABA

Aikin Jinya Kyauta: Gwamnatin Zamfara Ta Kammala Zagaye Na 10 Na Kula Da Marasa Lafiya 3,447

Gwamna Yusuf Ya Buƙaci Hukumar NBC Da Ta Sa Ido Kan Gidajen Rediyo Da Talabijin Na Yanar Gizo

Daga karshe ya ce, shugabankasa bola Tinubu zai gabatar da kasafin kudi don cike ayyukan da za a kammala a cikn wannan shekarar wadanda ba za a iya kamalawa kujma sai a sa su cikin kasafin shekarar 2024, ta haka kasafin kudin Nijeriya zai ci gaba da tafiya bai-daya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Aikin Jinya Kyauta: Gwamnatin Zamfara Ta Kammala Zagaye Na 10 Na Kula Da Marasa Lafiya 3,447
Labarai

Aikin Jinya Kyauta: Gwamnatin Zamfara Ta Kammala Zagaye Na 10 Na Kula Da Marasa Lafiya 3,447

October 21, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu
Labarai

Gwamna Yusuf Ya Buƙaci Hukumar NBC Da Ta Sa Ido Kan Gidajen Rediyo Da Talabijin Na Yanar Gizo

October 21, 2025
Sabbin Ministoci
Labarai

Majalisa Ta Tabbatar Da Yusuf A Matsayin Sabon Shugaban NPC, Wasu 2 A Matsayin Kwamishinoni

October 21, 2025
Next Post
Sin Ta Yi Amfani Da Jarin Waje Da Ya Kai Dalar Amurka Biliyan 125.74 Tsakanin Janairu Da Satumban Bana

Sin Ta Yi Amfani Da Jarin Waje Da Ya Kai Dalar Amurka Biliyan 125.74 Tsakanin Janairu Da Satumban Bana

LABARAI MASU NASABA

Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 

Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 

October 21, 2025
Sin Ta Kammala Ginin Cibiyar Adana Bayanai Mai Amfani Da Karfin Iska A Karkashin Ruwa

Sin Ta Kammala Ginin Cibiyar Adana Bayanai Mai Amfani Da Karfin Iska A Karkashin Ruwa

October 21, 2025
Aikin Jinya Kyauta: Gwamnatin Zamfara Ta Kammala Zagaye Na 10 Na Kula Da Marasa Lafiya 3,447

Aikin Jinya Kyauta: Gwamnatin Zamfara Ta Kammala Zagaye Na 10 Na Kula Da Marasa Lafiya 3,447

October 21, 2025
Ci Gaban Kasar Sin Ya Shaida Cewa Yawan Jama’a Ba Dalili Ne Na Rashin Ci Gaba Ba

Ci Gaban Kasar Sin Ya Shaida Cewa Yawan Jama’a Ba Dalili Ne Na Rashin Ci Gaba Ba

October 21, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu

Gwamna Yusuf Ya Buƙaci Hukumar NBC Da Ta Sa Ido Kan Gidajen Rediyo Da Talabijin Na Yanar Gizo

October 21, 2025
Me Aka Gano Kan Makomar Tattalin Arzikin Kasar Sin Daga Karuwar 5.2% Na Tattalin Arzikinta?

Me Aka Gano Kan Makomar Tattalin Arzikin Kasar Sin Daga Karuwar 5.2% Na Tattalin Arzikinta?

October 21, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisa Ta Tabbatar Da Yusuf A Matsayin Sabon Shugaban NPC, Wasu 2 A Matsayin Kwamishinoni

October 21, 2025
Jirgin Kasa Mafi Saurin Gudu A Duniya Ya Fara Zirga-Zirgar Gwaji A Sin

Jirgin Kasa Mafi Saurin Gudu A Duniya Ya Fara Zirga-Zirgar Gwaji A Sin

October 21, 2025
Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu

Ma’aikatan Manyan Makarantu Na Kaduna Sun Dakatar Da Yajin Aiki Yayin Da Gwamna Sani Ya Amince Da Sabon Tsarin Albashi

October 21, 2025
Jami’an Kasashen Afrika Na Koyon Dabarar Yaki Da Talauci Ta Sin A Jihar Ningxia

Jami’an Kasashen Afrika Na Koyon Dabarar Yaki Da Talauci Ta Sin A Jihar Ningxia

October 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.