ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, November 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cin Bashi Don Aiwatar Da Kasafin Kudi Ba Sabon Abu Ba Ne A Nijeriya —Ministan Kasafin Kudi

by Bello Hamza
2 years ago
Kasafin kudi

Ministan Kasafi Kudi da Tattalin Arzik, Alhaji Abubakar Atiku Bagudu, ya bayyana cewa, cin bashi don karafafa kasafin kudi ba sabon abu ba ne a Nijeriya, ya bayyana haka ne a tattauanwarsa da manema labarai a fadar shugaban kasa bayan taron majalisar kasa da aka yi ranar Litinin.

Ya ce, “Mun sa lissafin cewa, gangan mai za ta kama wajen dala 74, kuma muna ganin ingantgar tsaro da ake samu da kuma ingantar masu zuba jari da ake samu a bangaren hako man fetur ya sa aka samu bunkasa hako mai zuwa ganga wajen miliyan 1,780,000, kuma ana sa ran farashin kayyaki zai fara saukowa saboda matakan nan da ake dauka, amfaninsu zai fara zuwa nan gaba kadan , da wanna ne muka yi lissafi, cewa in Allah ya sa muka yi nasara abin da muke so za a yi kasafin kudi na Triliyan 26 da biliyan 10.

  • Majalisar Wakilai Za Ta Amince Da Kasafin Kudin 2024 Kafin Karshen Disamba
  • Na Sha Alwashin Magance Talauci Da Kashi 80 Cikin 100 A Jihata – Gwamnan Kaduna

Da aka tambaye shi a kan shirin gwamnati na ciwo bashin Dala biliyan 1 da rabi sai bayyana cewa, “Dala biliyan 1 da rabi, tallafi ne daga cikin kudin da ake nema kasafin kudin 2023. Ya kamata mu fahimci cewa, cikin shekara 11 duk wani masanin da ya duba kasafin kudin Nijeriya zai ga kudin da ke shigowa kadan ne bisa ga abin da ake kashewa, wato kowacce shekara sai mun ci bashi, alallmisali wannan shekara da muke ciki 2023 kasafin kudin da aka yi, abin da aka duba ya shigo wajen tirilyan 10 amma da aka lissafa za a kashe tiliyan 21 haka bara haka bara da bara wancan, kusan shekara 9 idan mutun ya duba tunda abin akwa ishi zai ga kowacce shekara sai an ci bashi.

ADVERTISEMENT

To ba abin mamaki ba ne, kasashe kan shiga cikin wannan halin, lokacin da ake da wadata ba a yi tunani karfafa tattalin arziki ba, kuma banda wannan, lalurori daban daban sun samu duniya, kasashe da dama suna cikin wannan halin , an samu shekara biyu na cutar annobar korona wanda ta tagayyara duniya, an samu abin da ake kira ‘Ressesion’ wato raguywar kasuwanci a cikin duniya, abin da ya shafi kowa, yau akwai wuraren da ake yaki ba ma wuri daya ba abu ne da ya shafi kowa, yau kasuwanni da yawa ba sa hadahada, irin wannan ne ke mayar damu baya. Kudaden da NNPC ke cirewa don bayar da mai da rahusa,”

Ya kuma kara da cewa, Allah ya sa an gyara wannan kuma an kawo wasu lalurori a cikin al’umma wanda sai da aka tanadi kudaden da za a tallafa wa al’umma kamar dai yarjejeniyar da aka yi da kungiyoyin ma’aikata.

LABARAI MASU NASABA

Zaɓen 2027: Jam’iyyar ADC ta Ƙaddamar Da Kwamitin Sake Fasalinta A Kaduna

Gwamnati Ta Janye Buƙatar Amfani Da Harshen Gida Wurin Koyarwa A Makarantu 

Daga karshe ya ce, shugabankasa bola Tinubu zai gabatar da kasafin kudi don cike ayyukan da za a kammala a cikn wannan shekarar wadanda ba za a iya kamalawa kujma sai a sa su cikin kasafin shekarar 2024, ta haka kasafin kudin Nijeriya zai ci gaba da tafiya bai-daya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Zaɓen 2027: Jam’iyyar ADC ta Ƙaddamar Da Kwamitin Sake Fasalinta A Kaduna
Labarai

Zaɓen 2027: Jam’iyyar ADC ta Ƙaddamar Da Kwamitin Sake Fasalinta A Kaduna

November 12, 2025
Gwamnati Ta Janye Buƙatar Amfani Da Harshen Gida Wurin Koyarwa A Makarantu 
Labarai

Gwamnati Ta Janye Buƙatar Amfani Da Harshen Gida Wurin Koyarwa A Makarantu 

November 12, 2025
'yansanda
Labarai

‘Yansanda Sun Kama Mutane 4 Kan Zargin Fashi Da Makami A Bauchi

November 12, 2025
Next Post
Sin Ta Yi Amfani Da Jarin Waje Da Ya Kai Dalar Amurka Biliyan 125.74 Tsakanin Janairu Da Satumban Bana

Sin Ta Yi Amfani Da Jarin Waje Da Ya Kai Dalar Amurka Biliyan 125.74 Tsakanin Janairu Da Satumban Bana

LABARAI MASU NASABA

Zaɓen 2027: Jam’iyyar ADC ta Ƙaddamar Da Kwamitin Sake Fasalinta A Kaduna

Zaɓen 2027: Jam’iyyar ADC ta Ƙaddamar Da Kwamitin Sake Fasalinta A Kaduna

November 12, 2025
Sin Ta Bukaci Japan Ta Daina Yi Wa Masu Fafutukar “‘Yancin Kan Taiwan” Ingiza Mai Kantu Ruwa

Sin Ta Bukaci Japan Ta Daina Yi Wa Masu Fafutukar “‘Yancin Kan Taiwan” Ingiza Mai Kantu Ruwa

November 12, 2025
Gwamnati Ta Janye Buƙatar Amfani Da Harshen Gida Wurin Koyarwa A Makarantu 

Gwamnati Ta Janye Buƙatar Amfani Da Harshen Gida Wurin Koyarwa A Makarantu 

November 12, 2025
Peng Liyuan Da Sarauniya Letizia Ta Spain Sun Ziyarci Cibiyar Kula Da Nakasassu A Beijing

Peng Liyuan Da Sarauniya Letizia Ta Spain Sun Ziyarci Cibiyar Kula Da Nakasassu A Beijing

November 12, 2025
Madalla Da Sabon Binciken Jami’ar Nankai Ta Kasar Sin Kan Mata Marasa Haihuwa

Madalla Da Sabon Binciken Jami’ar Nankai Ta Kasar Sin Kan Mata Marasa Haihuwa

November 12, 2025
'yansanda

‘Yansanda Sun Kama Mutane 4 Kan Zargin Fashi Da Makami A Bauchi

November 12, 2025
Ana Ci Gaba Da Raya Kasar Sin Daga Matakin Kasa Mai Sauri Zuwa Kasa Mai Inganci

Ana Ci Gaba Da Raya Kasar Sin Daga Matakin Kasa Mai Sauri Zuwa Kasa Mai Inganci

November 12, 2025
Sin Ta Mayar Da Martani Game Da Matakin Amurka Na Dakatar Da Ka’idar Fadada Jerin Wadanda Kasar Ta Takaita Fitar Wa Kayayyaki

Sin Ta Mayar Da Martani Game Da Matakin Amurka Na Dakatar Da Ka’idar Fadada Jerin Wadanda Kasar Ta Takaita Fitar Wa Kayayyaki

November 12, 2025
Kashi 74% Na Marasa Lafiya Sun Gamsu Da Ayyukan Kiwon Lafiya Na Nijeriya — Minista

Kashi 74% Na Marasa Lafiya Sun Gamsu Da Ayyukan Kiwon Lafiya Na Nijeriya — Minista

November 12, 2025
Majalisar Kogi Ta Dakatar Da Shugaban Ƙaramar Hukuma Bisa Zargin Rashin Ɗa’a

Majalisar Jihar Kogi Ta Dakatar Da Shugaban Ƙaramar Hukuma Kan Laifin Rashin Ɗa’a

November 12, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.