ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cin Bashi Don Aiwatar Da Kasafin Kudi Ba Sabon Abu Ba Ne A Nijeriya —Ministan Kasafin Kudi

by Bello Hamza
3 years ago
Kasafin kudi

Ministan Kasafi Kudi da Tattalin Arzik, Alhaji Abubakar Atiku Bagudu, ya bayyana cewa, cin bashi don karafafa kasafin kudi ba sabon abu ba ne a Nijeriya, ya bayyana haka ne a tattauanwarsa da manema labarai a fadar shugaban kasa bayan taron majalisar kasa da aka yi ranar Litinin.

Ya ce, “Mun sa lissafin cewa, gangan mai za ta kama wajen dala 74, kuma muna ganin ingantgar tsaro da ake samu da kuma ingantar masu zuba jari da ake samu a bangaren hako man fetur ya sa aka samu bunkasa hako mai zuwa ganga wajen miliyan 1,780,000, kuma ana sa ran farashin kayyaki zai fara saukowa saboda matakan nan da ake dauka, amfaninsu zai fara zuwa nan gaba kadan , da wanna ne muka yi lissafi, cewa in Allah ya sa muka yi nasara abin da muke so za a yi kasafin kudi na Triliyan 26 da biliyan 10.

  • Majalisar Wakilai Za Ta Amince Da Kasafin Kudin 2024 Kafin Karshen Disamba
  • Na Sha Alwashin Magance Talauci Da Kashi 80 Cikin 100 A Jihata – Gwamnan Kaduna

Da aka tambaye shi a kan shirin gwamnati na ciwo bashin Dala biliyan 1 da rabi sai bayyana cewa, “Dala biliyan 1 da rabi, tallafi ne daga cikin kudin da ake nema kasafin kudin 2023. Ya kamata mu fahimci cewa, cikin shekara 11 duk wani masanin da ya duba kasafin kudin Nijeriya zai ga kudin da ke shigowa kadan ne bisa ga abin da ake kashewa, wato kowacce shekara sai mun ci bashi, alallmisali wannan shekara da muke ciki 2023 kasafin kudin da aka yi, abin da aka duba ya shigo wajen tirilyan 10 amma da aka lissafa za a kashe tiliyan 21 haka bara haka bara da bara wancan, kusan shekara 9 idan mutun ya duba tunda abin akwa ishi zai ga kowacce shekara sai an ci bashi.

ADVERTISEMENT

To ba abin mamaki ba ne, kasashe kan shiga cikin wannan halin, lokacin da ake da wadata ba a yi tunani karfafa tattalin arziki ba, kuma banda wannan, lalurori daban daban sun samu duniya, kasashe da dama suna cikin wannan halin , an samu shekara biyu na cutar annobar korona wanda ta tagayyara duniya, an samu abin da ake kira ‘Ressesion’ wato raguywar kasuwanci a cikin duniya, abin da ya shafi kowa, yau akwai wuraren da ake yaki ba ma wuri daya ba abu ne da ya shafi kowa, yau kasuwanni da yawa ba sa hadahada, irin wannan ne ke mayar damu baya. Kudaden da NNPC ke cirewa don bayar da mai da rahusa,”

Ya kuma kara da cewa, Allah ya sa an gyara wannan kuma an kawo wasu lalurori a cikin al’umma wanda sai da aka tanadi kudaden da za a tallafa wa al’umma kamar dai yarjejeniyar da aka yi da kungiyoyin ma’aikata.

LABARAI MASU NASABA

Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya

M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin Mataimakinsa

Daga karshe ya ce, shugabankasa bola Tinubu zai gabatar da kasafin kudi don cike ayyukan da za a kammala a cikn wannan shekarar wadanda ba za a iya kamalawa kujma sai a sa su cikin kasafin shekarar 2024, ta haka kasafin kudin Nijeriya zai ci gaba da tafiya bai-daya.

Kasafin kudi
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Shugaban Miyetti Allah, Bodejo Ya Karyata Zargin Halatta Kudin Haram A Zaman Kotu
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kafa Cibiyar NIPHID: NCDC Ta Yi Kuskuren Fahimtar Ƙudirin Dokar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ƙungiyar Kansilolin APC Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Idan Ba A Daina Zargin Sanata Yari Ba

MASU ALAKA

Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya
Labarai

Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya

July 16, 2026
M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin  Mataimakinsa
Manyan Labarai

M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin Mataimakinsa

July 16, 2026
Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa
Manyan Labarai

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

July 16, 2026
Next Post
Sin Ta Yi Amfani Da Jarin Waje Da Ya Kai Dalar Amurka Biliyan 125.74 Tsakanin Janairu Da Satumban Bana

Sin Ta Yi Amfani Da Jarin Waje Da Ya Kai Dalar Amurka Biliyan 125.74 Tsakanin Janairu Da Satumban Bana

LABARAI MASU NASABA

Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya

Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya

July 16, 2026
M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin  Mataimakinsa

M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin Mataimakinsa

July 16, 2026
Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

July 16, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

July 16, 2026
Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.