ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cin Bashi Don Aiwatar Da Kasafin Kudi Ba Sabon Abu Ba Ne A Nijeriya —Ministan Kasafin Kudi

by Bello Hamza
3 years ago
Kasafin kudi

Ministan Kasafi Kudi da Tattalin Arzik, Alhaji Abubakar Atiku Bagudu, ya bayyana cewa, cin bashi don karafafa kasafin kudi ba sabon abu ba ne a Nijeriya, ya bayyana haka ne a tattauanwarsa da manema labarai a fadar shugaban kasa bayan taron majalisar kasa da aka yi ranar Litinin.

Ya ce, “Mun sa lissafin cewa, gangan mai za ta kama wajen dala 74, kuma muna ganin ingantgar tsaro da ake samu da kuma ingantar masu zuba jari da ake samu a bangaren hako man fetur ya sa aka samu bunkasa hako mai zuwa ganga wajen miliyan 1,780,000, kuma ana sa ran farashin kayyaki zai fara saukowa saboda matakan nan da ake dauka, amfaninsu zai fara zuwa nan gaba kadan , da wanna ne muka yi lissafi, cewa in Allah ya sa muka yi nasara abin da muke so za a yi kasafin kudi na Triliyan 26 da biliyan 10.

  • Majalisar Wakilai Za Ta Amince Da Kasafin Kudin 2024 Kafin Karshen Disamba
  • Na Sha Alwashin Magance Talauci Da Kashi 80 Cikin 100 A Jihata – Gwamnan Kaduna

Da aka tambaye shi a kan shirin gwamnati na ciwo bashin Dala biliyan 1 da rabi sai bayyana cewa, “Dala biliyan 1 da rabi, tallafi ne daga cikin kudin da ake nema kasafin kudin 2023. Ya kamata mu fahimci cewa, cikin shekara 11 duk wani masanin da ya duba kasafin kudin Nijeriya zai ga kudin da ke shigowa kadan ne bisa ga abin da ake kashewa, wato kowacce shekara sai mun ci bashi, alallmisali wannan shekara da muke ciki 2023 kasafin kudin da aka yi, abin da aka duba ya shigo wajen tirilyan 10 amma da aka lissafa za a kashe tiliyan 21 haka bara haka bara da bara wancan, kusan shekara 9 idan mutun ya duba tunda abin akwa ishi zai ga kowacce shekara sai an ci bashi.

ADVERTISEMENT

To ba abin mamaki ba ne, kasashe kan shiga cikin wannan halin, lokacin da ake da wadata ba a yi tunani karfafa tattalin arziki ba, kuma banda wannan, lalurori daban daban sun samu duniya, kasashe da dama suna cikin wannan halin , an samu shekara biyu na cutar annobar korona wanda ta tagayyara duniya, an samu abin da ake kira ‘Ressesion’ wato raguywar kasuwanci a cikin duniya, abin da ya shafi kowa, yau akwai wuraren da ake yaki ba ma wuri daya ba abu ne da ya shafi kowa, yau kasuwanni da yawa ba sa hadahada, irin wannan ne ke mayar damu baya. Kudaden da NNPC ke cirewa don bayar da mai da rahusa,”

Ya kuma kara da cewa, Allah ya sa an gyara wannan kuma an kawo wasu lalurori a cikin al’umma wanda sai da aka tanadi kudaden da za a tallafa wa al’umma kamar dai yarjejeniyar da aka yi da kungiyoyin ma’aikata.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

Daga karshe ya ce, shugabankasa bola Tinubu zai gabatar da kasafin kudi don cike ayyukan da za a kammala a cikn wannan shekarar wadanda ba za a iya kamalawa kujma sai a sa su cikin kasafin shekarar 2024, ta haka kasafin kudin Nijeriya zai ci gaba da tafiya bai-daya.

Kasafin kudi
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Jihar Kano Za Ta Amfana Matuka Da Gidauniyar Aliko Dangote – Masu Ruwa Da Tsaki
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    An Nuna Damuwa Kan Sake Kamun Da DSS Ta Yi Wa Boɗejo Bayan Samun Belin EFCC
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dole Al’ummar Arewa Su Rungumi Hanyoyin Kasuwanci Na Zamani —Alfa Musa
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ba Mu Taba Biyan Kudin Fansa Ba Kuma Ba Za Mu Biya Ba – Kwamishinan Katsina

MASU ALAKA

Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina
Labarai

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Next Post
Sin Ta Yi Amfani Da Jarin Waje Da Ya Kai Dalar Amurka Biliyan 125.74 Tsakanin Janairu Da Satumban Bana

Sin Ta Yi Amfani Da Jarin Waje Da Ya Kai Dalar Amurka Biliyan 125.74 Tsakanin Janairu Da Satumban Bana

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.