• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cin Gashin Kan Kananan Hukumomi: Gwamnoni Sun Shiga Dimuwa Bisa Maka Su A Kotun Koli

by Yusuf Shuaibu
1 year ago
in Labarai
0
gwamnoni
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sakatariyar kungiyar gwamnonin Nijeriya (NGF) ta ki cewa uffan kan batun da gwamnatin tarayya ta kai karar gwamnonin jihohin tarayya 36 a gaban kotun koli bisa zargin rashin sakar wa kananan hukumomi mara.

Lokacin da aka tuntubi, Babban Daraktan NGF, Dakta Abdulateef Shittu ya bayyana cewa sakatariyar ta karanta rahoton, ya ce tun da dai batun ya riga ya shiga kotu, musamman kotun koli, zai iya magana a kai ba.

  • Gwamnoni 9 Da Har Yanzu Ba Su Babe Da Iyayen Gidansu Ba
  • Rikicin Masarautar Kano: Lauyoyi Da Alƙalai Sun Tozarta Ɓangaren Shari’a – Shugaban Ƙungiyar Lauyoyi

Ya ce, “Sakatariyar NGF tana sane da cewa gwamnatin tarayya ta dauki matakin shari’a kan gwamnonin jihohi 36 na tarayya a gaban kotun koli bisa zargin rashin sakar wa kananan hukumomin mara ta yadda za su dunga cin gashin kansu. Tun da al’amarin yana gaban kotu, ba za a iya cewa komin ba har sai kotun koli ta zartar da hukuncinta. ”

Idan dai za a iya tunawa, gwamnatin tarayya ta shigar da kara a gaban kotun koli a kan gwamnonin jihohin kasar nan 36 bisa zargin tauye hakkin kananan hukumomin.

Gwamnatin tarayya a cikin karar da ta shigar mai lamba: SC/CB/343/2024, wadda babban lauyan gwamnatin tarayya kuma ministan shari’a, Prince Lateef Fagbemi, SAN, ya shigar, na neman cikakken ‘yancin cin gashin kai ga daukacin kananan hukumomin kasar nan a matsayin matakin gwamnati na uku.

Labarai Masu Nasaba

NARD Ta Janye Yajin Aikin Gargaɗi Da Ta Fara

Rushewar Masa’antu Ya Jefa Al’umma Da Dama Cikin Ƙangin Talauci A Arewacin Nijeriya

Ta kuma bukaci kotun kolin da ta ba da umarni kan wannan lamarin tare da haramta wa gwamnonin jihohi yin rusa shugabannin kananan hukumomi ba bisa ka’ida ba.

Kazalika, gwamnatin tarayya tana bukatar kotun kolin ta bayar da izinin tura kudaden kananan hukumomi kai tsaye daga asusun tarayya kamar yadda kundin tsarin mulkin kasar ya tanada wanda ya saba wa asusun hadin gwiwa da gwamnoni suka yi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'yansandan JihohiGwamnatin TinubuKungiyar Gwamnoni
ShareTweetSendShare
Previous Post

CISLAC Ta Yi Taron Manema Labarai Kan Bikin Ranar Yaƙi Da Shan Taba Sigari Ta Duniya Ta 2024

Next Post

An Kama Donald Trump Da Aikata Manyan Laifukan 34

Related

Likitoci
Manyan Labarai

NARD Ta Janye Yajin Aikin Gargaɗi Da Ta Fara

20 minutes ago
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Manyan Labarai

Rushewar Masa’antu Ya Jefa Al’umma Da Dama Cikin Ƙangin Talauci A Arewacin Nijeriya

4 hours ago
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12
Manyan Labarai

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

12 hours ago
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro
Tsaro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

14 hours ago
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu
Labarai

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

15 hours ago
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta
Manyan Labarai

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

17 hours ago
Next Post
An Kama Donald Trump Da Aikata Manyan Laifukan 34

An Kama Donald Trump Da Aikata Manyan Laifukan 34

LABARAI MASU NASABA

Likitoci

NARD Ta Janye Yajin Aikin Gargaɗi Da Ta Fara

September 14, 2025
APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

September 14, 2025
An Cafke Bature Ɗan Shekara 37 Kan Mutuwar Ɗan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

An Cafke Bature Ɗan Shekara 37 Kan Mutuwar Ɗan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

September 14, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Rushewar Masa’antu Ya Jefa Al’umma Da Dama Cikin Ƙangin Talauci A Arewacin Nijeriya

September 14, 2025
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

September 13, 2025
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.