A yau 11 ga wata a birnin Hanoi, gabannin ziyarar aiki ta babban sakataren kwamitin kolin jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin kuma shugaban kasar Sin Xi Jinping a Vietnam, an kaddamar da fina-finai da shirye-shiryen talabijin na kasar Sin masu inganci da rukunin gidajen radiyo da talabijin na kasar Sin CMG ya shirya. Za a kuma watsa ayyuka takwas da CMG ya shirya a muhimman kafafen yada labaru na Vietnam, wadanda suka nuna nasarorin da aka samu na zamantar da kasar Sin da kuma shahararrun al’adun gargajiya na Sinawa daga mabambantan mahanga. (Mohammed Yahaya)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp