Yayin da firaministan kasar Spaniya Pedro Sanchez yake ziyara a kasar Sin, babban gidan rediyo da telebijin na kasar Sin wato CMG da kungiyar kawancen wasan kwallon kafa ta Spaniya sun sanar a jiya ranar 10 ga wannan wata cewa, sun cimma daidaito kan hadin gwiwarsu a fannin watsa gasar La Liga ta wani sabon wa’adi, don haka CMG zai watsa gasar La Liga a wannan kakar wasa cikin shirye-shiryen telabijin dinsa. (Zainab Zhang)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp