Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Cutar Korona Ta Kashe Likitoci 20 A Cikin Kwana 7, Cewar Kungiyar Likitoci

by Muhammad
December 27, 2020
in LABARAI
1 min read
Bwari
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Bello Hamza,

Shugaban kungiyar Likitoci reshen babbar birnin tarayya Abuja, Enema Amodu, ya bayyana cewa, Likitoci 20 ne suka mutu sakamakon kamuwa da suka yi da cutar korona a fadin kasar nan a cikin kwanaki 7.

samndaads

Ya bayyana haka ne a tattaunawarsa da manema labarai a garin Abuja, ya ce, lallai ma’aikatan lafiya na tsanananin bukatar kayan kariya daga kamuwa daga cutar don kare rayuwarsu a yayin da suke gudanar da ayyukansu.

Ya ce, dawowar cutar karo na biyu a fadin kasar na ya munana.

“Wannan dawowar cutar karo na biyu ya tsananta, musamman ganin mutane sun dauka cutar ta tafi, sun kuma koma yadda suke harkokinsu ada saboda haka cutar ta same su ba tare da sun shirya ba.

“Lamarin ya shafi bangaren harkar lafiya kwarai da gaske, don kuwa a cikin mako daya kawai mun yi asarar Likitoci fiye da 20 a fadin tarayyar kasar nan.”

Ya kuma kamata iyaye su zama masu gaskiya wajen hulda da likitoci ta yadda za a rage irin kasadar da likitocin ke fuskanta wajen yada cutar a gare su.

Ya kuma bukaci gwamnati ta kara alawus na Lilitoci, ya kuma yi kira ga al’umma Nijeriya su rungumi matakan kariya daga cutar a duk inda suka samu kansu don rage yadda cutar ke yaduwa.

SendShareTweetShare
Previous Post

Sam Nda- Isaiah: Tsayayyen Mutum Ne Mai Fadin Gaskiya, Cewar Sakataren Gwamnati

Next Post

Buhari Ya Yi Ta’aziyyar Likitoci 20 Da Korona Ta Kashe A Cikin Kwana 7

RelatedPosts

Boko Haram A Jihar Nasarawa: Gwamna Sule Ya Nemi Tallafin Shugaba Buhari

by Muhammad
6 mins ago
0

Daga Bello Hamza, Gwamnan jihar Nasarawa Abdulahi Sule bayyana cewa,...

Tsaro Nijeriya

NAF Na Iya Kokarinta Wajen Tabbatar Da Tsaro A Nijeriya – Ministan Yada Labarai

by Muhammad
10 mins ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad, Ministan yada labarai da al'adu, Alhaji...

Fatakwal

NAF Ta Kara Fadada Ayyukan Tsaro A Fatakwal

by Muhammad
19 mins ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad, Shugaban hafsan sojojin sama (CAS), Air...

Next Post
Likitoci

Buhari Ya Yi Ta’aziyyar Likitoci 20 Da Korona Ta Kashe A Cikin Kwana 7

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version