ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, June 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yar Sanda Da Wata Sun Shiga Hannu Kan Sato Yara 5 Daga Sakkwato

by Sadiq
2 years ago
Sanda

Wata ’yar sanda mai mukamin ASP da wata mai taimaka mata sun shiga hannu bisa zargin sato kananan yara biyar daga Jihar Sakkwato zuwa Abuja.

Ana zargin ’yar sandar, ASP Kulu da sato yaran ciki har da jaririya ’yar makonni biyu da haihuwa.

  • ‘Yan Kasuwar Afrika Sun Gano Zarafi Mai Kyau A Canton Fair
  • Hukumar NCAA Ta Karyata Rahoton Sayen Mota Ta Fiye Da Naira Miliyan 250

’Yansandan sun kama ASP Kulu da mai taimaka mata a Abuja, lokacin da suke dawowa daga Sakkwato a cikin bas din haya mai dauke da mutane 18.

ADVERTISEMENT

Ana tsakar tafiya ne dai sauran fasinjojin suka lura cewa babu wadda ta shayar da jaririyar ‘yar makonni biyu.

Wani fasinja a motar ya ce: “A ranar Asabar 27 ga watan Afrilu muna cikin tafiya sai muka lura yaran ba sa cikin hayyacinsu kuma ba sa magana.

LABARAI MASU NASABA

Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

Ɗan Kwankwaso Ya Zama Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan NDC A Zaɓen Kano na 2027

“Don haka, yayin da muka sauka a Deidei, sai muka tambaye su don tabbatar da ko ’ya’yansu ne, sai suka ce eh, ’ya’yansu ne.

“Ita ’yar sandar da ke rike da jaririyar ta shaida mana cewa ba ta iya shayar da ita ne saboda tana fama da ciwon nono.

“Muna jin haka sai muka sanar da ’yansanda kuma da zuwa suka kai wadanda ake zargin ofishinsu da ke Gwagwa.

“A jiya Litinin kuma aka tura su zuwa babban ofishin ’yansanda na Abuja tare da yaran da suka sato.”

An gano ASP Kulu, tana aiki da rundunar ’yansanda a yankin Kubwa da ke Abuja.

An kuma gano cewa akwai wasu yaran da ke gidanta a Deidei, kuma shaidu sun tabbatar da ganin ta da yara da dama a makonnin da suka gabata.

Kakakin rundunar Abuja, SP Josephine Adeh ta tabbatar da faruwar lamarin, inda ta ce suna gudanar da bincike.

MASU ALAKA

Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata
Rahotonni

Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

June 15, 2026
Ɗan Kwankwaso Ya Zama Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan NDC A Zaɓen Kano na 2027
Siyasa

Ɗan Kwankwaso Ya Zama Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan NDC A Zaɓen Kano na 2027

June 15, 2026
2023: Tinubu Ya Zaɓi Kashim Shettima A Matsayin Mataimaki
Labarai

Shin Har Yanzu Shettima Ne Abokin Takarar Tinubu?

June 15, 2026
Next Post
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

Da Dumi-Dumi: Gwamnatin Tarayya Ta Kara Wa Ma'aikata Albashi

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 8 Zuwa Sararin Samaniya

Kasar Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 8 Zuwa Sararin Samaniya

June 15, 2026
Mujallar Qiushi Za Ta Buga Muhimmin Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Ciyar Da Ilimi, Fasaha Da Kwararru Gaba Tare”

Mujallar Qiushi Za Ta Buga Muhimmin Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Ciyar Da Ilimi, Fasaha Da Kwararru Gaba Tare”

June 15, 2026
Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

June 15, 2026
Ɗan Kwankwaso Ya Zama Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan NDC A Zaɓen Kano na 2027

Ɗan Kwankwaso Ya Zama Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan NDC A Zaɓen Kano na 2027

June 15, 2026
2023: Tinubu Ya Zaɓi Kashim Shettima A Matsayin Mataimaki

Shin Har Yanzu Shettima Ne Abokin Takarar Tinubu?

June 15, 2026
Dunkulewar Kasa Shi Ne Burin Bai Daya Na Jama’ar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan

Dunkulewar Kasa Shi Ne Burin Bai Daya Na Jama’ar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan

June 15, 2026
Daraktoci Da Jami’an FCT 7 Na Fuskantar Tuhume-tuhume Kan Badakar Fili

Mariya Mahmoud: Aiki A karkashin Jagorancin Wike

June 15, 2026
Auren Gata: Babu Saki Sai Da Amincewar Hisbah – Daurawa

Gwamnatin Kano Ta Ware Naira Biliyan 1.5 Domin Aurar Da Ma’aurata 1,500

June 15, 2026
Sin Na Gina Karfin Sojinta Ne Saboda Kare Moriyar Tsaron Kasa

Sin Na Gina Karfin Sojinta Ne Saboda Kare Moriyar Tsaron Kasa

June 15, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Fara Shari’ar Fiye Da Mutane 400 Da Ake Zargi Da Ta’addanci A Abuja

Gwamnatin Tarayya Ta Fara Shari’ar Fiye Da Mutane 400 Da Ake Zargi Da Ta’addanci A Abuja

June 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.