• English
  • Business News
Friday, June 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cututtukan Da Suka Fi Addabar Kajin Gidan Gona Lokacin Damina

by Sulaiman, CGTN Hausa and Abubakar Abba
10 months ago
in Noma Da Kiwo
0
Cututtukan Da Suka Fi Addabar Kajin Gidan Gona Lokacin Damina
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Rattaba Hannu Kan Yarjejeniya Domin Gina Mayankar Dabbobi

Fannin kiwon Kajin gidan gona, na daya daga cikin fannin da ke saurin fadada, musamman duba da yadda fanin ke samar da ayyukan yi tare da samar wa wadanda suka rungume shi kudaden shiga da kuma rage yawan mazauna karkara da ke kwararowa zuwa cikin birane.

Don haka, ga wasu matakai biyar da mai kiwon Kajin gidan gona zai kaucewa yin asara:
1-Gina masu ingantaccen dakin kwana: Ana bukatar mai kiwon Kajin gidan gona ya tabatar ya gina musu ingantaccen dakin kwana, wanda hakan zai kare su daga kamuwa da sanyi, ana kuma so a rika sauya musu ruwan sha, domin gudun ka da su kamu da wasu cututtuka.
2- Ana so a tabbatar da muhallin da ake kiwonsu ya kansance tsaftace, don kaucewa bullar kwayoyin cutar da za su iya harbin su.
3- Ana so a rika duba yanayin lafiyarsu lokaci bayan lokaci:
Idan ana barin su suna shan ruwan kasa, za su iya harbuwa da kwayoyin cuta, musamman tsutsar ciki da za ta iya yi musu illa, sannan kuma duk irin yawan abincin da suka ci; ba za su yi wani nauyi ba, karshe ma za a ga suna ramewa.
Domin gujewa hakan, yana da kyau a rika duba lafiyarsu akai-akai, ta hanyar bin shawarwarin kwararrun masu kiwo.
4- Ana so a rika sanya musu haske a dakunan kwanansu:
Wannan zai ba su damar yin kwansu a cikin tsakani, musamman duba da cewa; suna da bukatar samun haske har na sa’oi 16, musamman don samun damar yin kwai masu yawan gaske.
5- Ciyar da su wadataccen abinci:
Ana bukatar a rika ciyar da su wadataccen abinci, yadda za su rika samun yawan dumi a jikinsu.
6- Yi musu inshora: Ana so a yi musu inshora don kaucewa yin asara duba da cewa, a lokacin damina sukan fuskanci wasu matsaloli ko cututtuka wadanda ke sa su rage yin kwai kamar yadda suka saba yi da yawa.
Wasu daga cikin cututukan da ke harbin Kajin gidan gona da damina:
a-Kurajen Kaji: Wannan wata babbar cuta ce da ke yi wa Kajin gidan gonar da suka harbu da ita illa. Akasari suna kamuwa da cutar ce, idan Sauro ya cije su da sauran kwarin da suka tsotsi Jinin jikinsu, wanda hakan na kashe su nan take.
Za a iya magance hakan ne, ta hanyar yi musu rigakafin kamuwa da cutar da kuma yi wa wajen kwanansu feshi.
b- Gudawa: Ita ma wannan cuta ce da ke yi wa Kajin gidan gonar da suka kamu da ita illa ga lafiyarsu, wadda har ma tana iya kai su ga halaka ko mutuwa. Akasari, ta fi harbin ‘yan Tsaki masu tsawon mako shida zuwa sama.
Cutar ta fi yaduwa a lokacin damina, idan sun kamu ba sa iya cin abinci; suna kuma yin numfashi ne da kyar da sauran makamantansu.
c- Zawo: Ita ma wannan cutar na harbin Kajin gidan gona daga kowane matakin girma nasu.
d- Cutar sanyi: Idan ana muku-mukun sanyi, suna fuskantar matsala; wanda take kaiwa ga ba sa jin dadin muhallin da ake kiwata su. Za a iya magance musu wannan matsalar kadai ta hanyar yin feshi a inda ake kiwon su.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Al’ummar Arewa: Bango Ne Ya Tsage Kadangare Ya Samu Wurin Shiga

Next Post

Gwamnan Kano Ya Naɗa Shugaban Sabuwar Ma’aikatar Tsaro

Related

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani
Noma Da Kiwo

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

6 days ago
Gwamnonin Arewa Na Kokarin Farfado Da Hadin Kan Yankin
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Rattaba Hannu Kan Yarjejeniya Domin Gina Mayankar Dabbobi

6 days ago
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Nau’ikan Amfanin Gona Da Ke Saurin Girma Cikin ‘Yan Watanni

6 days ago
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci A Sama Wa Manoma Masu Renon Tsirrai Rancen Kudi

2 weeks ago
Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Zuba Dala Biliyan 74 A Fannin Kiwon Dabbobi
Noma Da Kiwo

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Zuba Dala Biliyan 74 A Fannin Kiwon Dabbobi

2 weeks ago
Tinubu Ya Kira Taron Manyan Kafafen Yada Labarai Kan Samar Da Wadataccen Abinci
Noma Da Kiwo

Tinubu Ya Kira Taron Manyan Kafafen Yada Labarai Kan Samar Da Wadataccen Abinci

3 weeks ago
Next Post
Gwamnan Kano Ya Naɗa Shugaban Sabuwar Ma’aikatar Tsaro

Gwamnan Kano Ya Naɗa Shugaban Sabuwar Ma'aikatar Tsaro

LABARAI MASU NASABA

Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

June 6, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

June 6, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

June 6, 2025
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

June 6, 2025
Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

June 6, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

June 6, 2025
Sallar Layya: Gwamnan Zamfara Ya Buƙaci Musulmin Su Tuna Da Muhimmancin Sadaukarwa Da Halin Ƙwarai

Sallar Layya: Gwamnan Zamfara Ya Buƙaci Musulmin Su Tuna Da Muhimmancin Sadaukarwa Da Halin Ƙwarai

June 6, 2025
Tsohon Babban Alƙalin Nijeriya  Mohammed Uwais Ya Rasu Ya Shekara 89

Tsohon Babban Alƙalin Nijeriya  Mohammed Uwais Ya Rasu Ya Shekara 89

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.