ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cututtukan Da Suka Fi Addabar Kajin Gidan Gona Lokacin Damina

by Sulaiman, CGTN Hausa and Abubakar Abba
2 years ago
Kaji

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

Fannin kiwon Kajin gidan gona, na daya daga cikin fannin da ke saurin fadada, musamman duba da yadda fanin ke samar da ayyukan yi tare da samar wa wadanda suka rungume shi kudaden shiga da kuma rage yawan mazauna karkara da ke kwararowa zuwa cikin birane.

Don haka, ga wasu matakai biyar da mai kiwon Kajin gidan gona zai kaucewa yin asara:
1-Gina masu ingantaccen dakin kwana: Ana bukatar mai kiwon Kajin gidan gona ya tabatar ya gina musu ingantaccen dakin kwana, wanda hakan zai kare su daga kamuwa da sanyi, ana kuma so a rika sauya musu ruwan sha, domin gudun ka da su kamu da wasu cututtuka.
2- Ana so a tabbatar da muhallin da ake kiwonsu ya kansance tsaftace, don kaucewa bullar kwayoyin cutar da za su iya harbin su.
3- Ana so a rika duba yanayin lafiyarsu lokaci bayan lokaci:
Idan ana barin su suna shan ruwan kasa, za su iya harbuwa da kwayoyin cuta, musamman tsutsar ciki da za ta iya yi musu illa, sannan kuma duk irin yawan abincin da suka ci; ba za su yi wani nauyi ba, karshe ma za a ga suna ramewa.
Domin gujewa hakan, yana da kyau a rika duba lafiyarsu akai-akai, ta hanyar bin shawarwarin kwararrun masu kiwo.
4- Ana so a rika sanya musu haske a dakunan kwanansu:
Wannan zai ba su damar yin kwansu a cikin tsakani, musamman duba da cewa; suna da bukatar samun haske har na sa’oi 16, musamman don samun damar yin kwai masu yawan gaske.
5- Ciyar da su wadataccen abinci:
Ana bukatar a rika ciyar da su wadataccen abinci, yadda za su rika samun yawan dumi a jikinsu.
6- Yi musu inshora: Ana so a yi musu inshora don kaucewa yin asara duba da cewa, a lokacin damina sukan fuskanci wasu matsaloli ko cututtuka wadanda ke sa su rage yin kwai kamar yadda suka saba yi da yawa.
Wasu daga cikin cututukan da ke harbin Kajin gidan gona da damina:
a-Kurajen Kaji: Wannan wata babbar cuta ce da ke yi wa Kajin gidan gonar da suka harbu da ita illa. Akasari suna kamuwa da cutar ce, idan Sauro ya cije su da sauran kwarin da suka tsotsi Jinin jikinsu, wanda hakan na kashe su nan take.
Za a iya magance hakan ne, ta hanyar yi musu rigakafin kamuwa da cutar da kuma yi wa wajen kwanansu feshi.
b- Gudawa: Ita ma wannan cuta ce da ke yi wa Kajin gidan gonar da suka kamu da ita illa ga lafiyarsu, wadda har ma tana iya kai su ga halaka ko mutuwa. Akasari, ta fi harbin ‘yan Tsaki masu tsawon mako shida zuwa sama.
Cutar ta fi yaduwa a lokacin damina, idan sun kamu ba sa iya cin abinci; suna kuma yin numfashi ne da kyar da sauran makamantansu.
c- Zawo: Ita ma wannan cutar na harbin Kajin gidan gona daga kowane matakin girma nasu.
d- Cutar sanyi: Idan ana muku-mukun sanyi, suna fuskantar matsala; wanda take kaiwa ga ba sa jin dadin muhallin da ake kiwata su. Za a iya magance musu wannan matsalar kadai ta hanyar yin feshi a inda ake kiwon su.

Kaji
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
  • Sulaiman
    Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina
  • Sulaiman
    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
  • Sulaiman
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
Kaji
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku
Kaji
Abubakar Abba
+ posts Bio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 
ADVERTISEMENT

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

May 31, 2026
Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
Noma Da Kiwo

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

May 31, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Noma Da Kiwo

IAR Ta Fara Horas Da Malaman Gona Don Fuskantar Daminar Bana

May 24, 2026
Next Post
Gwamnan Kano Ya Naɗa Shugaban Sabuwar Ma’aikatar Tsaro

Gwamnan Kano Ya Naɗa Shugaban Sabuwar Ma'aikatar Tsaro

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.