ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cututtukan Da Suka Fi Addabar Kajin Gidan Gona Lokacin Damina

by Sulaiman, CGTN Hausa and Abubakar Abba
2 years ago
Kaji

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

Fannin kiwon Kajin gidan gona, na daya daga cikin fannin da ke saurin fadada, musamman duba da yadda fanin ke samar da ayyukan yi tare da samar wa wadanda suka rungume shi kudaden shiga da kuma rage yawan mazauna karkara da ke kwararowa zuwa cikin birane.

Don haka, ga wasu matakai biyar da mai kiwon Kajin gidan gona zai kaucewa yin asara:
1-Gina masu ingantaccen dakin kwana: Ana bukatar mai kiwon Kajin gidan gona ya tabatar ya gina musu ingantaccen dakin kwana, wanda hakan zai kare su daga kamuwa da sanyi, ana kuma so a rika sauya musu ruwan sha, domin gudun ka da su kamu da wasu cututtuka.
2- Ana so a tabbatar da muhallin da ake kiwonsu ya kansance tsaftace, don kaucewa bullar kwayoyin cutar da za su iya harbin su.
3- Ana so a rika duba yanayin lafiyarsu lokaci bayan lokaci:
Idan ana barin su suna shan ruwan kasa, za su iya harbuwa da kwayoyin cuta, musamman tsutsar ciki da za ta iya yi musu illa, sannan kuma duk irin yawan abincin da suka ci; ba za su yi wani nauyi ba, karshe ma za a ga suna ramewa.
Domin gujewa hakan, yana da kyau a rika duba lafiyarsu akai-akai, ta hanyar bin shawarwarin kwararrun masu kiwo.
4- Ana so a rika sanya musu haske a dakunan kwanansu:
Wannan zai ba su damar yin kwansu a cikin tsakani, musamman duba da cewa; suna da bukatar samun haske har na sa’oi 16, musamman don samun damar yin kwai masu yawan gaske.
5- Ciyar da su wadataccen abinci:
Ana bukatar a rika ciyar da su wadataccen abinci, yadda za su rika samun yawan dumi a jikinsu.
6- Yi musu inshora: Ana so a yi musu inshora don kaucewa yin asara duba da cewa, a lokacin damina sukan fuskanci wasu matsaloli ko cututtuka wadanda ke sa su rage yin kwai kamar yadda suka saba yi da yawa.
Wasu daga cikin cututukan da ke harbin Kajin gidan gona da damina:
a-Kurajen Kaji: Wannan wata babbar cuta ce da ke yi wa Kajin gidan gonar da suka harbu da ita illa. Akasari suna kamuwa da cutar ce, idan Sauro ya cije su da sauran kwarin da suka tsotsi Jinin jikinsu, wanda hakan na kashe su nan take.
Za a iya magance hakan ne, ta hanyar yi musu rigakafin kamuwa da cutar da kuma yi wa wajen kwanansu feshi.
b- Gudawa: Ita ma wannan cuta ce da ke yi wa Kajin gidan gonar da suka kamu da ita illa ga lafiyarsu, wadda har ma tana iya kai su ga halaka ko mutuwa. Akasari, ta fi harbin ‘yan Tsaki masu tsawon mako shida zuwa sama.
Cutar ta fi yaduwa a lokacin damina, idan sun kamu ba sa iya cin abinci; suna kuma yin numfashi ne da kyar da sauran makamantansu.
c- Zawo: Ita ma wannan cutar na harbin Kajin gidan gona daga kowane matakin girma nasu.
d- Cutar sanyi: Idan ana muku-mukun sanyi, suna fuskantar matsala; wanda take kaiwa ga ba sa jin dadin muhallin da ake kiwata su. Za a iya magance musu wannan matsalar kadai ta hanyar yin feshi a inda ake kiwon su.

Kaji
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
  • Sulaiman
    ’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
  • Sulaiman
    Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi
  • Sulaiman
    Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
Kaji
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    ’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi
Kaji
Abubakar Abba
+ posts Bio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware
ADVERTISEMENT

MASU ALAKA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

June 20, 2026
Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
Noma Da Kiwo

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

June 20, 2026
Kungiyar Manoman Citta Ta Kasa Ta Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Kan Tallafin Da Take Ba Su
Noma Da Kiwo

Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

June 19, 2026
Next Post
Gwamnan Kano Ya Naɗa Shugaban Sabuwar Ma’aikatar Tsaro

Gwamnan Kano Ya Naɗa Shugaban Sabuwar Ma'aikatar Tsaro

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.