• English
  • Business News
Tuesday, October 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dabi’un Da Ke Zubar Da Mutuncin Maigida

byIdris Aliyu Daudawa
3 years ago
inTaskira
0
Dabi’un Da Ke Zubar Da Mutuncin Maigida

Labarai Masu Nasaba

Illolin Da Ke Tattare Da Mallaka Wa Kananan Yara Wayar Hannu

Bukatar Mutane Su Kula Da Warin Jikinsu

Dabi’u wadansu halaye ne ko yadda mutum yake tafiyar da rayuwar sa wannan kuma abin ya shafi ko dai bi hanyoyin da suka kamata, ko kuma abin ya kasance akasin haka, wanda idan ba sa’a aka yi ba sai an kai ga cewar Allah karre gaba.

Su wadannan dabi’un sun hada da farko ya kasace mutumin da yake baya da kama kai, duk abinda yaga dama sai ya aikata shi bai san ko ya manta cewae ya fa girma.Ya kasance ya rika rayuwa wadda bata kamace shi ba alal misali ace bayan ya ci zamaninsa ya kuma cesai yayi nba wasu.

mai karamar magana duk maganar daya fada daga karshe sai abin ya zama an gano cewar babu kamshin gaskiya,abinda ya fada da baki daban wanda ke zuciyarsa kuma daban.

  • Darasi A Kan Nau’o’in Aikin Hajji

Kasancewa Magulmaci wato ya zama mai maganar data shafi gulma,duk wata maganar wani ko wasu a wannan unguwar ko kuma cikin garin,to shine wanda zai fara bayyana ta, da zarar ya ga wani mutum shi ne zai fara ce masa, “Ai wane kuma shi tashi ta kare, ka kuwa ji abubuwan da ya yi” kai da dai sauran maganganun da basu dace ba.
Bugu da kari kuma shi da makwabtansa babiu zaman lafiya, bai bar wadanda suke unguwa daya ko gari daya, duk ta inda aka bullo ma shi,bai son zaman lafiya shi dai farin cikinsa ya ga na tufke da fada ko wanne lokaci ga shi nan dai babu kama kai, duk abinda ya ga dama shi zai furta ba tare da tunanin me da me za su iya biyo baya.
Daga karshe kuma abin ya kan kasance duk garin ko unguwar ya kasance ba maganar da ake yi sai tasa, wato ta rashin jin dadin zama da shi, ba domin komai ba sai saboda dabi’unsa.

ShareTweetSendShare
Idris Aliyu Daudawa

Idris Aliyu Daudawa

Related

Illolin Da Ke Tattare Da Mallaka Wa Kananan Yara Wayar Hannu
Taskira

Illolin Da Ke Tattare Da Mallaka Wa Kananan Yara Wayar Hannu

3 days ago
Bukatar Mutane Su Kula Da Warin Jikinsu
Taskira

Bukatar Mutane Su Kula Da Warin Jikinsu

1 week ago
Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari
Taskira

Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

1 month ago
Next Post
2023: An Bukaci ‘Yan Takara Su Yi Koyi Da Manufofin Yariman Bakura — Onaiyekan

2023: An Bukaci 'Yan Takara Su Yi Koyi Da Manufofin Yariman Bakura — Onaiyekan

LABARAI MASU NASABA

Ya Kamata Nijeriya Ta Ayyana Yaƙi Da ‘Yan Ta’adda — Tsohon Hafsan Sojin Ƙasa

Ya Kamata Nijeriya Ta Ayyana Yaƙi Da ‘Yan Ta’adda — Tsohon Hafsan Sojin Ƙasa

October 7, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Rage Kuɗin Aikin Hajjin 2026

October 7, 2025
Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano

Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano

October 6, 2025
Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 

Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 

October 6, 2025
Habakar Yin Sayayya A Lokacin Hutu Ta Nuna Kirkira Da Irin Ci Gaban Da Tattalin Arzikin Kasar Sin Ke Samu   

Habakar Yin Sayayya A Lokacin Hutu Ta Nuna Kirkira Da Irin Ci Gaban Da Tattalin Arzikin Kasar Sin Ke Samu   

October 6, 2025
Karamin Ofishin Jakadancin Sin Da Ke Legas Ya Yi Bikin Bunkasa Al’adu Na Bikin Tsakiyar Kaka

Karamin Ofishin Jakadancin Sin Da Ke Legas Ya Yi Bikin Bunkasa Al’adu Na Bikin Tsakiyar Kaka

October 6, 2025
Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta

Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta

October 6, 2025
Nazari Ya Gano Falalen Dutse Na Yanki Mai Nisa A Duniyar Wata Ya Fi Tsananin Sanyi Fiye Da Na Yanki Na Kusa

Nazari Ya Gano Falalen Dutse Na Yanki Mai Nisa A Duniyar Wata Ya Fi Tsananin Sanyi Fiye Da Na Yanki Na Kusa

October 6, 2025
Yanzu-Yanzu: Kwara United Ta Sallami Kocinta, Tunde Sanni

Yanzu-Yanzu: Kwara United Ta Sallami Kocinta, Tunde Sanni

October 6, 2025
Tinubu

Talaucin Da Ya Ninku Fiye Da Sau Biyu A Gwamnatin Tinubu, An Ƙuduri Aniyar Kawar Da Shi Nan Da Shekaru 5

October 6, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.