ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, November 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dabi’un Da Ke Zubar Da Mutuncin Maigida

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
Maigida

LABARAI MASU NASABA

Lalacewar Tarbiyar Dalibai Mata A Makarantun Islamiyya Da Na Boko

Yadda Shagwaɓa Kananan Yara Da Kudi Ke Shafar Tarbiyyarsu

Dabi’u wadansu halaye ne ko yadda mutum yake tafiyar da rayuwar sa wannan kuma abin ya shafi ko dai bi hanyoyin da suka kamata, ko kuma abin ya kasance akasin haka, wanda idan ba sa’a aka yi ba sai an kai ga cewar Allah karre gaba.

Su wadannan dabi’un sun hada da farko ya kasace mutumin da yake baya da kama kai, duk abinda yaga dama sai ya aikata shi bai san ko ya manta cewae ya fa girma.Ya kasance ya rika rayuwa wadda bata kamace shi ba alal misali ace bayan ya ci zamaninsa ya kuma cesai yayi nba wasu.

mai karamar magana duk maganar daya fada daga karshe sai abin ya zama an gano cewar babu kamshin gaskiya,abinda ya fada da baki daban wanda ke zuciyarsa kuma daban.

ADVERTISEMENT
  • Darasi A Kan Nau’o’in Aikin Hajji

Kasancewa Magulmaci wato ya zama mai maganar data shafi gulma,duk wata maganar wani ko wasu a wannan unguwar ko kuma cikin garin,to shine wanda zai fara bayyana ta, da zarar ya ga wani mutum shi ne zai fara ce masa, “Ai wane kuma shi tashi ta kare, ka kuwa ji abubuwan da ya yi” kai da dai sauran maganganun da basu dace ba.
Bugu da kari kuma shi da makwabtansa babiu zaman lafiya, bai bar wadanda suke unguwa daya ko gari daya, duk ta inda aka bullo ma shi,bai son zaman lafiya shi dai farin cikinsa ya ga na tufke da fada ko wanne lokaci ga shi nan dai babu kama kai, duk abinda ya ga dama shi zai furta ba tare da tunanin me da me za su iya biyo baya.
Daga karshe kuma abin ya kan kasance duk garin ko unguwar ya kasance ba maganar da ake yi sai tasa, wato ta rashin jin dadin zama da shi, ba domin komai ba sai saboda dabi’unsa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Lalacewar Tarbiyar Dalibai Mata A Makarantun Islamiyya Da Na Boko
Taskira

Lalacewar Tarbiyar Dalibai Mata A Makarantun Islamiyya Da Na Boko

November 8, 2025
Yadda Shagwaɓa Kananan Yara Da Kudi Ke Shafar Tarbiyyarsu
Taskira

Yadda Shagwaɓa Kananan Yara Da Kudi Ke Shafar Tarbiyyarsu

October 19, 2025
Kishi
Taskira

Tsokaci A Kan Mata Masu Tsananin Kishi

October 12, 2025
Next Post
2023: An Bukaci ‘Yan Takara Su Yi Koyi Da Manufofin Yariman Bakura — Onaiyekan

2023: An Bukaci 'Yan Takara Su Yi Koyi Da Manufofin Yariman Bakura — Onaiyekan

LABARAI MASU NASABA

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

November 13, 2025
Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

November 13, 2025
Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

November 13, 2025
Ayyukan Kirkire-kirkire Na Kamfanonin Sin Na Kara Zama Babbar Kadara Ga Duniya

Ayyukan Kirkire-kirkire Na Kamfanonin Sin Na Kara Zama Babbar Kadara Ga Duniya

November 13, 2025
Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

November 13, 2025
An Gudanar Da Taro Mai Taken “Shugabancin Duniya: Ayyukan Matasa” A Johannesburg Dake Afirka Ta Kudu

An Gudanar Da Taro Mai Taken “Shugabancin Duniya: Ayyukan Matasa” A Johannesburg Dake Afirka Ta Kudu

November 13, 2025
Xi Ya Bukaci Matasa Masanan Harkokin Sin Su Kasance Gada Tsakanin Sin Da Duniya

Xi Ya Bukaci Matasa Masanan Harkokin Sin Su Kasance Gada Tsakanin Sin Da Duniya

November 13, 2025
Shugabannin Sin Da Comoros Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafa Alakar Diplomasiyya Tsakanin Kasashensu 

Shugabannin Sin Da Comoros Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafa Alakar Diplomasiyya Tsakanin Kasashensu 

November 13, 2025
Sanarwar Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kungiyar G7 Ba Ta Da Tushe

Sanarwar Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kungiyar G7 Ba Ta Da Tushe

November 13, 2025
NDLEA Ta Ƙona Miyagun Ƙwayoyi Sama Da Kilo 52,000 A Kaduna

NDLEA Ta Ƙona Miyagun Ƙwayoyi Sama Da Kilo 52,000 A Kaduna

November 13, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.