ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 26, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilin Da Ya Sa Gasar Wasannin Asiya Ta Hangzhou Ta Samu Cikakken Goyon-Baya Daga Al’ummun Kasashen Asiya

by CGTN Hausa
3 years ago
Hangzhou

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji

An kaddamar da gasar wasannin motsa jiki ta kasashen Asiya karo na 19 wato Asian Games da daren ranar 23 ga watan Satumba a birnin Hangzhou na lardin Zhejiang dake gabashin kasar Sin, wanda ya kasance karo na uku da kasar ta karbi bakuncin gasar wasannin Asiya, bayan gudanar da irin ta a shekara ta 1990 a Beijing, da shekara ta 2010 a Guangzhou.

A matsayinta na gagarumar gasar wasannin motsa jiki ta kasashen Asiya, gasar tana hade da burikan al’ummun Asiya, a fannonin samar da zaman lafiya, da inganta hadin-gwiwa da nuna hakuri. A cikin jawabin da shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gabatar a wajen shagalin maraba da zuwan baki ‘yan kasashen waje na bikin bude gasar, ya bayyana fatansa ga gasar a wannan karo, wato tabbatar da zaman lafiya da karfafa hadin-gwiwa da kara nuna hakuri ta hanyar gudanar da wasannin motsa jiki. A shekaru goman da suka gabata, tattalin arzikin nahiyar Asiya ya habaka cikin sauri, wanda ya dauki kaso 40 bisa dari na tattalin arzikin duk duniya. Gasar wasannin Asiya ta ganewa idanunta gami da bayar da babbar gudummawa wajen kirkiro “al’ajabin Asiya”. Amma har yanzu akwai wasu kasashen sauran nahiyoyi, dake yunkurin tunzura rikici da lalata zaman lafiya da kwanciyar hankali a nahiyar Asiya, al’amarin ya sa al’ummun nahiyar suke matukar fatan samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali ta hanyar gudanar da gasar wasannin motsa jiki. Ana iya cewa, gasar wasannin Asiya ta Hangzhou ta bana, na dauke da irin wannan fata na jama’ar nahiyar Asiya.

A tsawon kwanaki 16 na gasar, ba gagaruman gasanni kawai jama’a za su kalla ba, har ma za su iya kara fahimtar yadda ake kokarin inganta hadin-gwiwa da sada zumunta. Duba da cikakken goyon-bayan da al’ummun kasashen Asiya ke samarwa, babu shakka gasar wasannin Asiya ta Hangzhou za ta bayar da sabuwar gudummawa ga ci gaban gasar wasannin Olympics da karfafa hadin-gwiwa da zumunci tsakanin al’ummun kasashen Asiya. (Murtala Zhang)

ADVERTISEMENT
Hangzhou
CGTN Hausa
+ postsBio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta

MASU ALAKA

Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

June 25, 2026
Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji
Daga Birnin Sin

Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji

June 25, 2026
Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina
Daga Birnin Sin

Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina

June 25, 2026
Next Post
Gobarar Man Fetur Ta Hallaka Mutum 34 A Jamhuriyar Benin

Gobarar Man Fetur Ta Hallaka Mutum 34 A Jamhuriyar Benin

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Yusuf Ya Kafa Kwamitin Bincike Kan Mutuwar Ɗaliba A Wata Sakandiren Kano

Gwamna Yusuf Ya Kafa Kwamitin Bincike Kan Mutuwar Ɗaliba A Wata Sakandiren Kano

June 26, 2026
Birtaniya Da Nijeriya Sun Ƙulla Yarjejeniya Kan Yaƙi Da Ta’addanci

Birtaniya Da Nijeriya Sun Ƙulla Yarjejeniya Kan Yaƙi Da Ta’addanci

June 26, 2026
Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF

ACF Ta Ƙaddamar Da Gidauniyar Tallafa Wa Ilimi A Arewa

June 26, 2026
Damunar Bana: Yadda Gwamnati Da Manoma Ke Tunkarar Barazanar Ƴan Ta’adda

Damunar Bana: Yadda Gwamnati Da Manoma Ke Tunkarar Barazanar Ƴan Ta’adda

June 26, 2026
Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

June 25, 2026
Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji

Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji

June 25, 2026
Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina

Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina

June 25, 2026
Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara

Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara

June 25, 2026
Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta

Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta

June 25, 2026
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN

Dangote Ya Rage Farashin Fetur Zuwa N1,125 Kan Kowace Lita

June 25, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.