• English
  • Business News
Monday, August 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dan Haya Ya Maka Mai Gida A Kotu Kan Kin Sayar Masa Da Gidan Da Ya Ke Haya

by Sadiq
3 years ago
in Al'ajabi
0
Dan Haya Ya Maka Mai Gida A Kotu Kan Kin Sayar Masa Da Gidan Da Ya Ke Haya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata babbar kotu a Jihar Legas ta yi watsi da karar da wani dan haya mai suna Ademola Onitiju, ya shigar a kan mai gidan da ta ba shi haya sabo da ta ji sayar masa da gidan.

A shekarar 2021, Onitiju, wanda sojan sama ne (mai ritaya) kuma ma’aikacin shari’a, ya kai Theodosia Ogunnaike kotu a kan ta ki sayar masa da gida mai dakuna hudu a Dolphin Estate a Ikoyi, amma ta sayar wa da wani gidan bayan da shi dan hayar nata ta fara yin ciniki.

  • Kwamishinan Benuwe Da Aka Sace Ya Kubuta
  • Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga, Sun Dakile Hari A Kaduna

Dan hayar, mai shekaru 59, wanda ya fara zama a gidan a watan Disambar 2015, ya ce tun da fari, mai gidan ta yi masa tayin ya siya, amma kuma bai biya kudin ba bayan ya amsa cewa ya yarda zai saya.

Onitiju, ya ce da farko an nemi ya biya Naira miliyan 170 kudin gidan amma sai ya biya Naira miliyan 90 a maimakon haka, sai mai gidan ta ki amincewa.

Ya kara da cewa, a lokacin da ake tattaunawa, ya sayar da kadarori biyu na gadonsu domin ya samu damar sayan gidan a farashin Naira miliyan 135 wanda ya ce shi a haka zai saya.

Labarai Masu Nasaba

Manomi Ya Ceto Jaririya Da Aka Binne Da Ranta A Kebbi

Wani Matashi Ya Ƙone Kansa A Kano Saboda Yana Son Zuwa Aljanna 

Ya ce, ya nemi matar da bashi lambar asusun bankinta domin ya biya kudin ta nan, amma ba ta ba shi komai ba har sai da aka sayar da gidan ga wani Samuel Dare, wani Kanal din soja.

Ogunnaike, wadda bazawara ce ta ce gidan na ‘yarta ne amma ita ke kular mata da shi.

Matar, ta ce Onitiju ya kasance ya na biyan kudin hayarsa na Naira miliyan 4.5 a asusun ajiyarta na banki duk shekara kuma ba a kara kudin hayar ba a lokacin zamansa sabo da su na zaune lafiya.

Uwargidan ta ce an fara ba Onitiju tayin sayen gidan, amma ba shi da kudin da zai biya.

Daga nan sai ta dakatar da tayin da aka yi wa jami’in sojan sama mai ritaya bayan ya yi tayin kudi guda biyu na Naira miliyan 90 da kuma Naira miliyan 100, inda daga nan ne ta bude kofar sayar da gidan ga kowa.

A hukuncin da ta yanke Bola Okikiolu-Ighile, shugabar alkalan kotun, ta ce shaidun Onitiju da ke gaban kotu ba su da wani karfi da za su kare korafin da ya shigar ba kuma ba shi da gaskiya a shari’ar.

Daga baya kotun ta yi watsi da karar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Dan HayaGidaKotuLegas
ShareTweetSendShare
Previous Post

Da Dumi-Dumi: Hazard Ya Yi Ritaya Da Buga Wa Belgium Kwallo

Next Post

Cristiano Ronaldo Ya Musanta Jita-Jitar Amince Wa Tayin Fan Miliyan 173 Na Al Nassr 

Related

Manomi Ya Ceto Jaririya Da Aka Binne Da Ranta A Kebbi
Al'ajabi

Manomi Ya Ceto Jaririya Da Aka Binne Da Ranta A Kebbi

1 month ago
Wani Matashi Ya Ƙone Kansa A Kano Saboda Yana Son Zuwa Aljanna 
Al'ajabi

Wani Matashi Ya Ƙone Kansa A Kano Saboda Yana Son Zuwa Aljanna 

2 months ago
Yadda Rashin ÆŠaukar Wani Maniyyaci Ya Hana Jirgi Tafiya Har Sai Da Ya Dawo Ya ÆŠauke Shi
Al'ajabi

Yadda Rashin ÆŠaukar Wani Maniyyaci Ya Hana Jirgi Tafiya Har Sai Da Ya Dawo Ya ÆŠauke Shi

2 months ago
An Kama Amarya Kan Zargin Kashe Mijinta Bayan Kwana 9 Da Aurensu A Kano
Al'ajabi

An Kama Amarya Kan Zargin Kashe Mijinta Bayan Kwana 9 Da Aurensu A Kano

3 months ago
Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi
Al'ajabi

‘Yansanda Sun Kama Matashi Kan Zargin Kashe Mahaifinsa Har Lahira A Jigawa

3 months ago
Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi
Al'ajabi

’Yansanda Sun Kama ‘Yar Shekara 40 Bisa Zargin Yi Wa Almajiri FyaÉ—e A Bauchi

3 months ago
Next Post
Cristiano Ronaldo Ya Musanta Jita-Jitar Amince Wa Tayin Fan Miliyan 173 Na Al Nassr 

Cristiano Ronaldo Ya Musanta Jita-Jitar Amince Wa Tayin Fan Miliyan 173 Na Al Nassr 

LABARAI MASU NASABA

Kwamitin Binciken Ya Kammala Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano

Kwamitin Binciken Ya Kammala Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano

August 4, 2025
Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

August 4, 2025
Gwamna Buni Ya Bukaci Sabon Sarkin Gudi Ya Jagoranci Zaman Lafiya, Hadin Kai, Da Ci Gaban Kasa

Gwamna Buni Ya Bukaci Sabon Sarkin Gudi Ya Jagoranci Zaman Lafiya, Hadin Kai, Da Ci Gaban Kasa

August 4, 2025
Gina Tituna A Karkara Yana Bunkasa Tattalin Arziki – Gwamna Sule

Gina Tituna A Karkara Yana Bunkasa Tattalin Arziki – Gwamna Sule

August 4, 2025
Tsohon Dan Majalisar Taraba Usman Ya Fice Daga APC

Tsohon Dan Majalisar Taraba Usman Ya Fice Daga APC

August 4, 2025
Yadda Al’ummar Da Ke Zaune Da ‘Yan Bindiga Ke Rayuwa A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane Da Dama A Kauyukan Zamfara

August 4, 2025
Gwamnatin Kano Za Ta Mayar Da Gidan Gyaran Hali Na Kurmawa Gidan Tarihi

Gwamnatin Kano Za Ta Mayar Da Gidan Gyaran Hali Na Kurmawa Gidan Tarihi

August 4, 2025
Kashe N712bn Kan Gyaran Filin Jiragen Saman Legas Rashin Sanin Ya Kamata Ne – ADC 

Kashe N712bn Kan Gyaran Filin Jiragen Saman Legas Rashin Sanin Ya Kamata Ne – ADC 

August 4, 2025
Wani Babban Jigon APC Ya Fice Daga Jam’iyyar A Katsina

Wani Babban Jigon APC Ya Fice Daga Jam’iyyar A Katsina

August 3, 2025
Sanata Shehu Buba Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Da Rigakafin Shanu A Bauchi

Sanata Shehu Buba Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Da Rigakafin Shanu A Bauchi

August 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.