• English
  • Business News
Friday, October 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dan Majalisa Ya Kaddamar Da Ajujuwa 3 A Firamare A Adamawa

by Muh'd Shafi'u Saleh
1 year ago
in Labarai
0
Dan Majalisa Ya Kaddamar Da Ajujuwa 3 A Firamare A Adamawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dan majalisar wakilai mai wakiltar kananan hukumomin Numan/Demsa/Lamurde, Honarabul Kwamoti La’ori, ya kaddamar da ginin ajujuwan karatu uku, a makarantar firamare da ke garin Kwah a karamar hukumar Lamurde a jihar Adamawa.

Da yake jawabi a taron dan majalisa Kwamoti La’ori, ya gode wa Allah da ya ba shi damar cika alkawarin da ya yi wa jama’a lokacin yaÆ™in neman zaben ya ce ba iyawarsa ba ne, ya yi alkawarin ci gaba da yi wa jama’a hidima.

  • Hungary Na Sa Ran Ziyarar Xi Za Ta Bude Sabon Babi A Dangantakarta Da Sin
  • NNPCL Ya Bayyana Ranar Da Matatar Man Fetur Ta Kaduna Za Ta Fara Aiki

La’ori ya kuma bukaci jama’a da su ci gaba da bai wa tsare-tsaren gwamna Ahamdu Umaru Fintiri, goyon baya domin tabbatar da samun zaman lafiya “idan kun samu bayanai ku sanar da gwamnati domin daukan mataki a kan lokaci”.

Ya kuma yi alkawarin isar da sakon gudanar da aikin babbar hanyar kamar yadda jama’ar yankin suka bukata ga hukumomin da suka dace.

Da ita ma ke jawabi shugabar malamai na makarantar Salome Nicoderius, ta nuna matukar farin ciki da jinjina wa dan majalisar bisa aikin gina ajujuwan da ya yi, ta kuma koka da karancin malamai a makarantar.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Jihar Nasarawa Ta Tallafawa ÆŠalibai 16,756 Da Naira Miliyan 592

Gwamna Lawal Ya Gwangwaje Kamfanin Sufurin Mota Na Zamfara Da Motoci 50 

A nasa jawabin, tsohon shugaban karamar hukumar Lamurde Bulus Daniel, ya bayyana siyasar fada da cewar dan majalisar da cewa abu ne da ya kamata a ce ‘yan siyasa sun koya.

Ya ce “idan mu ‘yan siyasa za mu yi koyi da irin siyasarka to kuwa za mu cimma nasara, ni da kan ne fitilar siyasa na, zan ci gaba da koyi da kai” in ji Bulus.

Da shi ma ke jawabi sarkin Kwah Mista Nickson Tamuna, ya bayyana dan majalisar a matsayin babban alfahari da kyautar da Allah ya yi wa jama’ar yankin da jihar Adamawa, ya kara da cewa “ka zo mana da alherin da ba zamu taba mantawa da shi ba, muna neman da kayi amfani matsayinka na ganin an gyara mana babban hanyar Lamurde zuwa Karim” in ji sarkin.

Baya ga karrama dan majalisa Kwamoti La’ori da mukamin (Inuwar Kwah), an kuma gudanar da rawar gargajiya na kabilun yankin a lokacin taron na jiya Litinin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AdamawaDan Majalisa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Hungary Na Sa Ran Ziyarar Xi Za Ta Bude Sabon Babi A Dangantakarta Da Sin

Next Post

Shugaban Serbia: Zan Rubuta Wani Littafi Don Tunawa Da Hulda Ta Da Xi Jinping

Related

Gwamnatin Jihar Nasarawa Ta Tallafawa ÆŠalibai 16,756 Da Naira Miliyan 592
Labarai

Gwamnatin Jihar Nasarawa Ta Tallafawa ÆŠalibai 16,756 Da Naira Miliyan 592

8 hours ago
Gwamna Lawal Ya Gwangwaje Kamfanin Sufurin Mota Na Zamfara Da Motoci 50 
Labarai

Gwamna Lawal Ya Gwangwaje Kamfanin Sufurin Mota Na Zamfara Da Motoci 50 

9 hours ago
Dubban Matasan Kano Sun Yi Zanga-zangar Lumana Domin Goyon Bayan CP AI Bakori
Manyan Labarai

Dubban Matasan Kano Sun Yi Zanga-zangar Lumana Domin Goyon Bayan CP AI Bakori

11 hours ago
‘Yansanda Sun Ƙwato Muggan Ƙwayoyi Na Naira Miliyan 120 A Kano
Labarai

‘Yansanda Sun Ƙwato Muggan Ƙwayoyi Na Naira Miliyan 120 A Kano

13 hours ago
Alaafin Ya Nemi Gwamnatin Tarayya Ta Kama Masu Kashe Kashe A Kwara
Labarai

Alaafin Ya Nemi Gwamnatin Tarayya Ta Kama Masu Kashe Kashe A Kwara

15 hours ago
Wata Mata Ta Banka Wa Kanta Wuta Har Lahira A Bauchi
Manyan Labarai

Wata Mata Ta Banka Wa Kanta Wuta Har Lahira A Bauchi

15 hours ago
Next Post
Shugaban Serbia: Zan Rubuta Wani Littafi Don Tunawa Da Hulda Ta Da Xi Jinping

Shugaban Serbia: Zan Rubuta Wani Littafi Don Tunawa Da Hulda Ta Da Xi Jinping

LABARAI MASU NASABA

Manyan Jami’an Kasashen Afirka Suna Fatan Fadada Hadin Gwiwa Da Kasar Sin

Manyan Jami’an Kasashen Afirka Suna Fatan Fadada Hadin Gwiwa Da Kasar Sin

October 2, 2025
Gwamnatin Jihar Nasarawa Ta Tallafawa ÆŠalibai 16,756 Da Naira Miliyan 592

Gwamnatin Jihar Nasarawa Ta Tallafawa ÆŠalibai 16,756 Da Naira Miliyan 592

October 2, 2025
Gwamna Lawal Ya Gwangwaje Kamfanin Sufurin Mota Na Zamfara Da Motoci 50 

Gwamna Lawal Ya Gwangwaje Kamfanin Sufurin Mota Na Zamfara Da Motoci 50 

October 2, 2025
Balaguron Fasinjoji Ta Jirgin Kasa A Kasar Sin Ya Kai Matsayi Mafi Girma A Bikin Ranar Kafuwar PRC

Balaguron Fasinjoji Ta Jirgin Kasa A Kasar Sin Ya Kai Matsayi Mafi Girma A Bikin Ranar Kafuwar PRC

October 2, 2025
Dubban Matasan Kano Sun Yi Zanga-zangar Lumana Domin Goyon Bayan CP AI Bakori

Dubban Matasan Kano Sun Yi Zanga-zangar Lumana Domin Goyon Bayan CP AI Bakori

October 2, 2025
Xi Ya Taya Jami’ar Tianjin Murnar Cika Shekaru 130 Da Kafuwa

Xi Ya Taya Jami’ar Tianjin Murnar Cika Shekaru 130 Da Kafuwa

October 2, 2025
‘Yansanda Sun Ƙwato Muggan Ƙwayoyi Na Naira Miliyan 120 A Kano

‘Yansanda Sun Ƙwato Muggan Ƙwayoyi Na Naira Miliyan 120 A Kano

October 2, 2025
Kasar Sin Ta Nuna Takaici Da Matakin Amurka Na Kin Amincewa Da Daftarin Kudurin Gaza

Kasar Sin Ta Nuna Takaici Da Matakin Amurka Na Kin Amincewa Da Daftarin Kudurin Gaza

October 2, 2025
Alaafin Ya Nemi Gwamnatin Tarayya Ta Kama Masu Kashe Kashe A Kwara

Alaafin Ya Nemi Gwamnatin Tarayya Ta Kama Masu Kashe Kashe A Kwara

October 2, 2025
Wata Mata Ta Banka Wa Kanta Wuta Har Lahira A Bauchi

Wata Mata Ta Banka Wa Kanta Wuta Har Lahira A Bauchi

October 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.