• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dangote Ya Marawa Shirin Tinubu Na CNG Baya

by Abubakar Sulaiman
7 months ago
in Labarai
0
Dangote Ya Marawa Shirin Tinubu Na CNG Baya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kamfanin Dangote Cement Plc ya zuba fiye da dala miliyan 280 domin tallafa wa shirin gas na CNG da Shugaba Bola Tinubu ya ɓullo da shi, wanda ya shafi samar da hanyoyin mai masu rahusa da kuma marasa gurɓata muhalli a Nijeriya.

Wannan mataki na daga cikin ƙudirin Tinubu na samar da kayan aikin amfani da CNG a cikin ƙasa baki ɗaya, wani ɓangare na tsarinsa na samar da makamashi mai tsafta. Shugaba Tinubu ya umarci raba kayan sauya motoci miliyan 1 kyauta ga motocin haya masu ɗaukar mutane da kayayyaki.

  • Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Sauke Ministoci 6 Tare Da Sauya Wa 10 Ma’aikata 
  • Tinubu Ya Naɗa Sunday Dare a Matsayin Mai Magana Da Yawunsa

A wani taron kwanan nan, Shugaba Tinubu ya bayyana muhimmancin amfani da iskar gas a Nijeriya wajen harkar sufuri, yana mai cewa CNG na da matuƙar muhimmanci ga tattalin arziki kuma zai kawo sauyi a harkar sufuri da makamashi a ƙasar.

Manajan Darakta na kamfanin Dangote, Arvind Pathak, ya sanar da shirin kamfanin na sauya motocinsa zuwa CNG, wanda zai fara da zuwan sabbin motoci 1,500 masu amfani da CNG kawai. Zuwa tsakiyar shekarar 2026, Dangote na fatan amfani da CNG a mafi yawancin ayyukansa tare da haɓaka cibiyar tallafin mai ta CNG. Pathak ya bayyana sadaukarwar kamfanin ga manufar makamashi mai tsafta, inda aka kammala gina cibiyar cika mai ta CNG a Obajana, yayin da ake ci gaba da ginawa a Ibese.

Shugaban rukunin kamfanin Dangote, ya bayyana cewa jarin kamfanin na CNG yana da alaƙa da burin Nijeriya na cimma ƙudirin rage fitar da gurbataccen iska zuwa sifili nan da shekarar 2060.

Labarai Masu Nasaba

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: CNGDangotePetrol
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ribar Masana’antun Sin Ta Zarce Yuan Triliyan 5 A Watanni Tara Na Farkon Bana

Next Post

An Juya Bangare Na Karshe Na Gadar Titi Mafi Tsawo Dake Saman Layin Dogo A Kasar Sin

Related

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya
Manyan Labarai

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

1 hour ago
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC
Labarai

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

4 hours ago
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi
Labarai

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

5 hours ago
Daurarru
Labarai

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

14 hours ago
Wutar lantarki
Labarai

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

16 hours ago
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka
Labarai

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

17 hours ago
Next Post
An Juya Bangare Na Karshe Na Gadar Titi Mafi Tsawo Dake Saman Layin Dogo A Kasar Sin

An Juya Bangare Na Karshe Na Gadar Titi Mafi Tsawo Dake Saman Layin Dogo A Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.