• English
  • Business News
Tuesday, October 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dansanda Wakilin Nijeriya, Ne Akwai Bukatar Girmama Shi – Osinbajo

byYusuf Shuaibu
3 years ago
inLabarai
0
Gombe Na Daga Cikin Jihohin Da Ake Fatan Bunkasar Harkokin Kasuwanci – Osinbajo

Mataimakin Shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya bayyana cewa a ko’ina a duniya dansanda yana wakiltar al’umma da kuma gwamnati, sannan akwai bukatar a girmama shi.

Osinbajo ya bayyana hakan ne a madadin shugaban kasa lokacin da ya wakilce shi a wurin bayyana rahoton hukumar da ke kula da harkokin ‘yansada na shekara-shekara, karkashin jagorancin makaddashin shugaban hukumar, Clara Ogunbiyi wanda ya jagorancin tawagar zuwa fadar shugaban kasa da ke Abuja.

  • Osinbajo Bai Halarci Taron Yakin Neman Zaben APC A Filato Ba

Hukumar ta gabatar da rahotanta na shekara kamar yadda sashi na 17 da dokokin ‘yansanda ta shekarar 2001 ta tanada.
A cikin sanarwar da mashawarcin mataimakin shugaban kasa, Mista Laolu Akande ya fitar, ya bayyana cewa a kowacce hanya dansandan Nijeriya aikinsa shi ne tsare al’umma kuma yana wakiltar mutane ne.

“Bisa dalilai masu yawan gaske, mutane suna daukan aikin dansanda a matsayin aikin da gwamnati ta gudanar, domin haka yana da matukar muhimmanci ‘yansanda su gudanar da ayyukansu yadda ya dace.”

A nasa jawabin, makaddashin shugaban hukumar kula da harkokin ‘yansanda ya ce ko sakka babau gwamnati tana aiki da tsarin dokar kasa. Ya ce a matsayin su na hukumar da ke hukawa da harkokin ‘yansanda za su tabbatar da cewa ana amfani da abubuwan da tsarin mulki ya shimfida.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Rage Kuɗin Aikin Hajjin 2026

Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 

Sauran mambobin tawagar hukumar kula da harkokin ‘yansanda sun hada da Hon. Lawal Bawa da Hon. Hajiya Hadiza Muhammad da Hon. Austin A. Braimoh da dai sauransu.

ShareTweetSendShare
Yusuf Shuaibu

Yusuf Shuaibu

Related

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Manyan Labarai

Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Rage Kuɗin Aikin Hajjin 2026

43 minutes ago
Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 
Manyan Labarai

Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 

13 hours ago
Tinubu
Manyan Labarai

Talaucin Da Ya Ninku Fiye Da Sau Biyu A Gwamnatin Tinubu, An Ƙuduri Aniyar Kawar Da Shi Nan Da Shekaru 5

17 hours ago
Next Post
Samar Wa Sarakuna Hurumi A Tsarin Mulki Zai Kyautata Ci Gaban Kasa –Sarkin Misau

Samar Wa Sarakuna Hurumi A Tsarin Mulki Zai Kyautata Ci Gaban Kasa –Sarkin Misau

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Rage Kuɗin Aikin Hajjin 2026

October 7, 2025
Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano

Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano

October 6, 2025
Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 

Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 

October 6, 2025
Habakar Yin Sayayya A Lokacin Hutu Ta Nuna Kirkira Da Irin Ci Gaban Da Tattalin Arzikin Kasar Sin Ke Samu   

Habakar Yin Sayayya A Lokacin Hutu Ta Nuna Kirkira Da Irin Ci Gaban Da Tattalin Arzikin Kasar Sin Ke Samu   

October 6, 2025
Karamin Ofishin Jakadancin Sin Da Ke Legas Ya Yi Bikin Bunkasa Al’adu Na Bikin Tsakiyar Kaka

Karamin Ofishin Jakadancin Sin Da Ke Legas Ya Yi Bikin Bunkasa Al’adu Na Bikin Tsakiyar Kaka

October 6, 2025
Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta

Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta

October 6, 2025
Nazari Ya Gano Falalen Dutse Na Yanki Mai Nisa A Duniyar Wata Ya Fi Tsananin Sanyi Fiye Da Na Yanki Na Kusa

Nazari Ya Gano Falalen Dutse Na Yanki Mai Nisa A Duniyar Wata Ya Fi Tsananin Sanyi Fiye Da Na Yanki Na Kusa

October 6, 2025
Yanzu-Yanzu: Kwara United Ta Sallami Kocinta, Tunde Sanni

Yanzu-Yanzu: Kwara United Ta Sallami Kocinta, Tunde Sanni

October 6, 2025
Tinubu

Talaucin Da Ya Ninku Fiye Da Sau Biyu A Gwamnatin Tinubu, An Ƙuduri Aniyar Kawar Da Shi Nan Da Shekaru 5

October 6, 2025
Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)

TRCN Ta Koka Kan Yawaitar Malaman Da Ba Su Cancanta Ba A Nijeriya 

October 6, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.