• Leadership Hausa
Wednesday, July 6, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Siyasa

Dattawan Jam’iyyar PDP Sun Yi Ganawar Sirri Da Gwamna Wike A Jihar Ribas

by Muhammad
2 weeks ago
in Siyasa
0
Dattawan Jam’iyyar PDP Sun Yi Ganawar Sirri Da Gwamna Wike A Jihar Ribas
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Shugaban Jam’iyyar APC Na Yankin Ibadan Da Oyo Ya Sauya Sheka Zuwa PDP

PDP Ta Yi Gangamin Wayar Da Kan Jama’a Kan Muhimmancin Katin Zabe A Abuja

Majalisar dattawan jam’iyyar PDP sun gana da gwamnan jihar Ribas, Nyesom Ezenwo Wike, a gidansa da ke Fatakwal, babban birnin jihar.

Wadanda suka halarci taron na sirri, wanda ya dauki sama da sa’o’i biyu, sun hada da sabon zababben shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Philip Tanimu Aduda da kuma Sanata Chukwuka Utazi.

  • Zaben Fidda Gwani Na PDP: Wike Shi Ne Wanda Ya Yi Nasara —Orji Kalu
  • Gwamnan Bauchi Da Orbih Sun Gana Da Gwamna Wike A Jihar Ribas

Sauran wadanda suka halarci taron sun hada da mataimakin shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Shuaibu Lau, Sanata Danjuma La’ah da Sanata Barry Mpigi.

Sai dai babu daya daga cikin wadanda suka halarci taron da ya shaida wa manema labarai abin da ya faru a taron.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Dokar Da Amurka Ta Sanya Mai Nasaba Da Xinjiang Alama Ce Ta Yunkurin Dakile Tsarin Masana’antun Kasa Da Kasa

Next Post

Abinda Yasa Ba Zan Zama Kocin Man U Ba – Zidane

Related

Shugaban Jam’iyyar APC Na Yankin Ibadan Da Oyo Ya Sauya Sheka Zuwa PDP
Siyasa

Shugaban Jam’iyyar APC Na Yankin Ibadan Da Oyo Ya Sauya Sheka Zuwa PDP

6 hours ago
PDP Ta Yi Gangamin Wayar Da Kan Jama’a Kan Muhimmancin Katin Zabe A Abuja
Siyasa

PDP Ta Yi Gangamin Wayar Da Kan Jama’a Kan Muhimmancin Katin Zabe A Abuja

7 hours ago
Kwankwaso Ka Da Ka Kuskura Ka Sake Alakantamu Da Peter Obi —Kungiyar IPOB
Siyasa

Kwankwaso Ka Da Ka Kuskura Ka Sake Alakantamu Da Peter Obi —Kungiyar IPOB

7 hours ago
Dubban Mambobin Jam’iyyar APC Sun Sauya Sheka Zuwa Jam’iyyar PDP A Bauchi
Siyasa

Dubban Mambobin Jam’iyyar APC Sun Sauya Sheka Zuwa Jam’iyyar PDP A Bauchi

15 hours ago
Masu Kiraye-Kirayen Kwakwaso Ya Yi Wa Obi Mataimaki Ba ‘Yan Siyasa Bane —Buba Galadima
Siyasa

Masu Kiraye-Kirayen Kwakwaso Ya Yi Wa Obi Mataimaki Ba ‘Yan Siyasa Bane —Buba Galadima

18 hours ago
Uba Sani Ya Zaɓi Hadiza Balarabe A Matsayin Mataimakiyarsa A Takarar Gwamnan Kaduna
Siyasa

Uba Sani Ya Zaɓi Hadiza Balarabe A Matsayin Mataimakiyarsa A Takarar Gwamnan Kaduna

1 day ago
Next Post
Abinda Yasa Ba Zan Zama Kocin Man U Ba – Zidane

Abinda Yasa Ba Zan Zama Kocin Man U Ba - Zidane

LABARAI MASU NASABA

Wani Abun Fashe Wa Da Ake Zaton Bom Ne Ya Tashi A Gidan Yarin Kuje Da Ke Abuja

Wani Abun Fashe Wa Da Ake Zaton Bom Ne Ya Tashi A Gidan Yarin Kuje Da Ke Abuja

July 5, 2022
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Katsina Ta Tabbatar da Kashe Jami’inta, ACP Aminu Umar

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Katsina Ta Tabbatar da Kashe Jami’inta, ACP Aminu Umar

July 5, 2022
Layin Dogo Na Zamani Na SGR Da Kasar Sin Ta Gina Yana Shirin Tsara Fitar Da Kayayyakin Habasha Zuwa Ketare Da Kara Samun Riba

Layin Dogo Na Zamani Na SGR Da Kasar Sin Ta Gina Yana Shirin Tsara Fitar Da Kayayyakin Habasha Zuwa Ketare Da Kara Samun Riba

July 5, 2022
Buhari Ya Ci Alwashin Kawo Karshen Lalacewar Layin Samar Da Wutar Lantarki Na Kasa

Sallah: ‘Yan Bindiga Sun Kai Wa Tawagar Shugaba Buhari Hari A Hanyarsa Ta Zuwa Katsina

July 5, 2022
Shugaban Jam’iyyar APC Na Yankin Ibadan Da Oyo Ya Sauya Sheka Zuwa PDP

Shugaban Jam’iyyar APC Na Yankin Ibadan Da Oyo Ya Sauya Sheka Zuwa PDP

July 5, 2022
Manufofin Sin Na Bude Kofa Ga Waje Da Yin Kwaskwarima A Gida Sun Amfana wa Sin Da Ma Duniya

Manufofin Sin Na Bude Kofa Ga Waje Da Yin Kwaskwarima A Gida Sun Amfana wa Sin Da Ma Duniya

July 5, 2022
PDP Ta Yi Gangamin Wayar Da Kan Jama’a Kan Muhimmancin Katin Zabe A Abuja

PDP Ta Yi Gangamin Wayar Da Kan Jama’a Kan Muhimmancin Katin Zabe A Abuja

July 5, 2022
Kwankwaso Ka Da Ka Kuskura Ka Sake Alakantamu Da Peter Obi —Kungiyar IPOB

Kwankwaso Ka Da Ka Kuskura Ka Sake Alakantamu Da Peter Obi —Kungiyar IPOB

July 5, 2022
Zargin Badakalar Kudade: ICPC Ta Cafke Dan Kwangilar Kotun Koli Na Bogi

Zargin Badakalar Kudade: ICPC Ta Cafke Dan Kwangilar Kotun Koli Na Bogi

July 5, 2022
Amurka Tana Yunkurin Ta Da Yake-yake A Sassan Duniya

Amurka Tana Yunkurin Ta Da Yake-yake A Sassan Duniya

July 5, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.