• Leadership Hausa
Friday, August 19, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Dole A Hada Kai Don Yaki Da Miyagun Kwayoyi – Hajiya Fatima

by Abdullahi Muh'd Sheka
3 weeks ago
in Labarai
0
Fatima
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

Shugabar Gidauniyar Yaki da Sha tare da Fataucin Miyagun Kwayoyi a Tsakanin Matasa ta Kasa (YADAF), Hajiya Fatima Bature Jikan Dan’uwa ta bayyana cewa dole a hada kai domin yaki da shan miyagun kwayoyi a tsakanin matasan, ta hanyar fadakar da al’umma a kan barnar da shaye-shayen miyagun kwayoyi ke yi ga rayuwar al’umma musamman matasa.
Shugabar YADAF ta bayyana haka a lokacin da take fadakar da matasa illar ta’ammali da miyagun kwayoyi a ofishinta da ke Jihar Kano.

Hajiya Fatima ta ce abin takaici shi ne yadda gangamin na wannan shekarar yana zuwa ne a daidai lokacin da mu’amala da miyagun kwayoyi a tsakanin matasan ke kara karuwa a kullum. Ta ce kidididgar da aka yi a shekarar 2019, ta nuna cewa an fi shan tabar wiwi a tsakanin matasan, inda aka gano cewa akalla ‘yan Nijeriya fiye da miliyan 10.6 ke shan tabar wiwi, yayin da wasu na fara shan tabar ne tun suna shekara 19 a duniya.

Shugabar YADAF ta yi tsokaci kan binciken da Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta gudanar, wanda ya tabbatar da cewa tabar wiwi ce aka fi sha a yankin Afirka, inda aka samu kashi 5.2 zuwa 13.5 na masu shan tabar a yankin Afirka mafi yawansu kuma na yankin Afirka ta Yanma ne, ana kuma iya cewa al’amarin kwayoyin ya yi kamari a Nijeriya fiye da wata kasa a Afirka.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ra’ayoyinku A Kan Halin Da Fasinjojin Jirgin Kasan Da Aka Sace Ke Ciki (Ra’ayi)

Next Post

Illolin Shagwaba ‘Ya’ya (Maigida)

Related

srilanka
Rahotonni

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

1 hour ago
Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki
Labarai

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

3 hours ago
Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu
Labarai

Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

3 hours ago
Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…
Rahotonni

Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

5 hours ago
Son Zuciyar Wasu Tsiraru Ya Haddasa Rashin Tsaro A NIjeriya – Alhaji Ibrahim
Labarai

Son Zuciyar Wasu Tsiraru Ya Haddasa Rashin Tsaro A NIjeriya – Alhaji Ibrahim

5 hours ago
Kokarin CBN Wajen Daga Darajar Naira
Labarai

Kokarin CBN Wajen Daga Darajar Naira

6 hours ago
Next Post
Illolin Shagwaba ‘Ya’ya (Maigida)

Illolin Shagwaba ‘Ya’ya (Maigida)

LABARAI MASU NASABA

Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

August 19, 2022
Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

August 19, 2022
srilanka

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

August 19, 2022
Goro

Goron Jumu’a

August 19, 2022
Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

August 19, 2022
Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

August 19, 2022
Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

August 19, 2022
Son Zuciyar Wasu Tsiraru Ya Haddasa Rashin Tsaro A NIjeriya – Alhaji Ibrahim

Son Zuciyar Wasu Tsiraru Ya Haddasa Rashin Tsaro A NIjeriya – Alhaji Ibrahim

August 19, 2022
Kokarin CBN Wajen Daga Darajar Naira

Kokarin CBN Wajen Daga Darajar Naira

August 19, 2022
DPO Ya Samu Lambar Yabo Kan Kin Karbar Cin-hancin Dala 200,000 A Kano

Ruwan-wuta: ‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Ta’adda, Sun Kubutar Da Dabbobi 110 A Katsina

August 19, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.