• English
  • Business News
Saturday, October 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dole Ne A Tauna Tsakuwa Don Aya Ta Ji Tsoro

by CGTN Hausa and Sulaiman
12 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Dole Ne A Tauna Tsakuwa Don Aya Ta Ji Tsoro
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar ‘yantar da jama’ar kasar Sin (PLA) ta yankin gabashin kasar ta shirya sojojinta na kasa, da na ruwa, da na sama da na harba makamai masu linzami, domin gudanar da atisaye mai taken “Joint Sword-2024B” a mashigin tekun Taiwan da arewa, da kudu da gabashin yankin tsibirin Taiwan.

 

Da farko dai, Taiwan wani yanki ne na kasar Sin da babban yankin ya sha nanata cewa ba zai iya ballewa ba, kuma dukkan wasu batutuwa da suka shafi tsibirin, batu ne na cikin gidan Sin. Amma wasu aikace aikace da bangarori masu adawa da dunkulewar baki dayan Sin wuri guda suke yi, wani yunkuri ne na takalar kasar Sin da keta cikakken ikon da take da shi kan yankunanta.

  • Ko Za A Kore Ni Daga APC Ba Zan Daina Fadar Gaskiya Ba – Ndume
  • Zaɓen Ƙananan Hukumomi: Mataimakiyar Gwamna Ta Yi Kira A Guji Tarzoma A Rungumi Zaman Lafiya

Babu wata kasa a duniya da za ta amince da irin takalar da ake yi wa kasar Sin don gane da batun Taiwan, don haka, matakan da Sin ke dauka sun zama wajibi domin bangarori masu ruwa da tsaki su farga, kuma su gane cewa Sin ba za ta nade hannu tana kallo ana keta cikakken ikon da ‘yanci da muradunta ba.

 

Labarai Masu Nasaba

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Abin takaici ne yadda wasu ke nanata girmama manufar Sin daya tak, amma kuma suke nuna fuska biyu ta hanyar goyon bayan ‘yan awaren Taiwan, wanda kuma abu ne da Sin ba za ta lamunta ba.

 

‘Yancin Taiwan na nufin tashin hankali a Taiwan. Ya kamata mahukuntan yankin Taiwan da suke ganin suna samun goyon bayan wata babbar kasa, su nutsu, su yi nazarin yankuna irin nasu da aka yi ta ingizawa su nemi ‘yanci, shin yanzu a wani hali ko yanayi suke ciki? Duk wanda ke kaunar ci gaba da zaman lafiya da kwanciyar hankalin yankin, to ba zai goyi bayan ‘yancin Taiwan ba, sai dai idan yana da wata manufa da ta sabawa hakan.

 

Don haka, tilas ne Sin ta rika tauna tsakuwa don aya ta ji tsoro, kuma ‘yan awaren da masu ingizasu su san cewa, ba za ta yi kasa a gwiwa wajen daukan dukkan matakai domin kare cikakken ‘yanci da muradunta da burinta ba, wato ganin dunkulewar kasar wuri guda.(Fa’iza Mustapha)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Li Qiang Ya Kai Ziyarar Aiki Pakistan Tare Da Halartar Taron Kwamitin Shugabannin Gwamnatocin Kasashe Mambobin Kungiyar SCO Karo Na 23

Next Post

An Yi Musayar Yawu Tsakanin Macron Da Netanyahu Kan Rikicin Gabas ta Tsakiya

Related

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa
Daga Birnin Sin

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

25 minutes ago
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

1 hour ago
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

2 hours ago
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci
Daga Birnin Sin

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

3 hours ago
Xi Da Takwaransa Na Bangladesh Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kulla Alakar Kasashensu
Daga Birnin Sin

Xi Da Takwaransa Na Bangladesh Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kulla Alakar Kasashensu

5 hours ago
Fim Na Nezha 2 Na Kasar Sin Ya Kara Samun Lambar Yabo
Daga Birnin Sin

Fim Na Nezha 2 Na Kasar Sin Ya Kara Samun Lambar Yabo

23 hours ago
Next Post
An Yi Musayar Yawu Tsakanin Macron Da Netanyahu Kan Rikicin Gabas ta Tsakiya

An Yi Musayar Yawu Tsakanin Macron Da Netanyahu Kan Rikicin Gabas ta Tsakiya

LABARAI MASU NASABA

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

October 4, 2025
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

October 4, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

October 4, 2025
Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

October 4, 2025
Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.