• Leadership Hausa
Sunday, August 14, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Tambarin Dimokuradiyya

Dubban Jama’a Sun Shiga Jam’iyyar NNPP A Neja

by Sulaiman
2 months ago
in Tambarin Dimokuradiyya
0
Dubban Jama’a Sun Shiga Jam’iyyar NNPP A Neja
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dubban jama’a ne suka shiga jam’iyyar NNP a Jihar Neja, inda a yanzu haka wasu sama da 5000 suka mika sunayensu suna jiran a yi musu rajista.

Sakataren jam’iyyar, Kwamared M. K Garba ne ya bayyana hakan ga manema labaru a Minna.

  • 2023: Cin Fuska Ne Ga Jonathan A Bukaci Ya Sake Yin Takarar Shugaban Kasa —Bulkachuwa

‘Yan takarar majalisar wakilai goma da ‘yan takarar majalisar jiha ashirin da biyar ne zasu tsaya takara a babban zaben 2023 da ke gabatowa.

Ya ce, “Sakamakon hadewar kungiyar Kwankwasiyya da TNA ya kara wa jam’iy-yarmu tasiri da jama’a ke rububin shigowa, domin tafiyar siyasa bayan shekaru goma muna wanzuwa a matsayin jam’iyya. Ganin yadda jam’iyyar ke tasiri bayan mun kammala zabukan.
“Mun kafa kwamiti domin zauna wa da wadanda ba su samu nasara ba ta yadda za a tafi gaba daya, yanzu haka akwai ‘ya’yan jam’iyyun PDP da APC da ke kwara-rowa zuwa NNPP domin yin tafiya tare.

“Tsarinmu a NNPP shi ne, muna gayyatar jama’ar da ke hidimta wa al’ummomin-su da shigo dom mu yi aiki tare wajen kawo karshen rashin tsaro a jihar da kawo koma bayan da jihar ke samu.

Labarai Masu Nasaba

Rikici Ya Barke Kan Zaben Kananan Hukumomin Jihar Neja

2023: Ko Yawan Masu Rajistar Zabe Zai Iya Tasiri Ga ‘Yan Takara?

“NNPP jam’iyyar aminci ce, burinmu kawo karshen ta’addanci, rashin tsaro, ta-lauci da jama’a ke fama da shi, yanzu haka ban da fom da aka aiko daga uwar jam’iyya ta kasa da ta jiha sama da miliyan goma muka yi wa rajista, kuma muna kokarin ganin dukkanin kujerun siyasa mun ajiye ‘yan takara domin ganin mun samar da canji a jihar.”

Kwamaret M. K ya ce akwai bukatar al’ummar jihar su tashi daga dogon baccin da suke yi wajen kawo sauyi da kuri’unsu.

ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: Buhari Zai Gana Da Masu Ruwa Da Tsaki Don Fitar Da Magajinsa Gabanin Taron APC

Next Post

Fashewar Tukunyar Gas Ta Raunata Mutane 20 Da Kona Wasu Shaguna A Kano

Related

Rikici Ya Barke Kan Zaben Kananan Hukumomin Jihar Neja
Tambarin Dimokuradiyya

Rikici Ya Barke Kan Zaben Kananan Hukumomin Jihar Neja

15 hours ago
2023: Ko Yawan Masu Rajistar Zabe Zai Iya Tasiri Ga ‘Yan Takara?
Tambarin Dimokuradiyya

2023: Ko Yawan Masu Rajistar Zabe Zai Iya Tasiri Ga ‘Yan Takara?

17 hours ago
2023: Al’umma Ku Zabi Cancanta Da kwarewa Ba Jam’iyya Ba – Nasirudeen Abdallah
Tambarin Dimokuradiyya

2023: Al’umma Ku Zabi Cancanta Da kwarewa Ba Jam’iyya Ba – Nasirudeen Abdallah

1 week ago
Bai Kamata Malamai Su Tsame Hannunsu A Cikin Harkokin Siyasa Ba -Dakta Al-Azhari
Tambarin Dimokuradiyya

Bai Kamata Malamai Su Tsame Hannunsu A Cikin Harkokin Siyasa Ba -Dakta Al-Azhari

2 weeks ago
Atiku Da Tinubu Sun Fara Cacar Baki Kan Zaben 2023
Tambarin Dimokuradiyya

Atiku Da Tinubu Sun Fara Cacar Baki Kan Zaben 2023

2 weeks ago
Sayen Kuri’u Na Kara Dagula Dimokuradiyyar Nijeriya  — Sanusi II
Tambarin Dimokuradiyya

Sayen Kuri’u Na Kara Dagula Dimokuradiyyar Nijeriya — Sanusi II

2 weeks ago
Next Post
Fashewar Tukunyar Gas Ta Raunata Mutane 20 Da Kona Wasu Shaguna A Kano

Fashewar Tukunyar Gas Ta Raunata Mutane 20 Da Kona Wasu Shaguna A Kano

LABARAI MASU NASABA

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

August 13, 2022
EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

August 13, 2022
Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

August 13, 2022
Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

August 13, 2022
Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

August 13, 2022
Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar

Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar

August 13, 2022
Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

August 13, 2022
Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

August 13, 2022
Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

August 13, 2022
Fasa Aure Bayan Sa Rana: Laifin Iyaye Ne, Saurayi Ko Budurwa?

Fasa Aure Bayan Sa Rana: Laifin Iyaye Ne, Saurayi Ko Budurwa?

August 13, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.