• English
  • Business News
Thursday, November 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Duniya Na Bukatar Hadin Kan Sin Da Turai

by CMG Hausa
3 years ago
Sin

Jiya Alhamis, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya tattauna da shugaban majalisar shugabannin kasashen Turai Charles Michel a nan birnin Beijing. Yayin tattaunawarsu, Xi ya gabatar da shawarwari guda 4 game da bunkasuwar huldar bangarorin biyu. Xi yana fatan EU za ta zama muhimmiyar abokiyar Sin yayin da take kokarin zamanintar da kasar, bisa salonta. 

A nasa bangare, Charles Michel ya nuna cewa, EU na fatan zama sahihiyar abokiyar kasar Sin, wajen goyon bayanta a cikin dogon lokaci. Tattaunawarsu ta nuna aniyyar kara hadin kan bangarori biyu don samun bunkasa tare.

  • CMG Ya Lashe Lambobin Yabo 4 Na Watsa Shirye-shirye Na Gasar Wasannin Olympics Ta Beijing 2022

A baya, wasu mambobin EU na kuskure game da batun kasar Sin. Abin da ya illata dangantakar bangarorin biyu, har ya lahanta muradun Turai.

A yayin ganawarsu, Charles Michel ya yi imanin cewa, EU za ta nace ga manufar kasar Sin daya tak a duniya, da mutunta ikon mulki da cikakkun yankunan kasar Sin, ba kuma za su tsoma baki a harkokin cikin gidan kasar Sin ba. Kazalika, yana fatan bangarorin biyu, za su kara tuntubar juna kai tsaye da inganta mu’ammala da hadin kansu. Ba shakka nagartaciyyar huldar bangarorin biyu, za ta ba da gudunmawa wajen samar da tushen siyasa mai karko a tsakaninsu.

A matsayinsu na manyan kasuwannin duniya, Sin da Turai na da nauyin dake wuyansu na tabbatar da ganin, an tafiyar da harkokin duniya tsakanin bangarori daban-daban, da kiyaye zaman lafiya da bunkasuwar duniya tare.

LABARAI MASU NASABA

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

Saboda ganin cewa, yanayi mai sarkakiya da duniya ke ciki a halin yanzu, hadin kan bangarorin biyu na da muhimmanci matuka. Sin na fatan Turai za ta nace ga tsai da manufofinsu bisa radin kansu, da ingiza dangantakar abota tsakanin bangarorin biyu bisa manyan tsare-tsare zuwa gaba, ta yadda za su kawowa juna dammamaki, wanda zai aza tubali ga samun kwanciyar hankali da tabbaci a duniya. (Amina Xu)

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki
Daga Birnin Sin

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

November 5, 2025
Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka
Daga Birnin Sin

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

November 5, 2025
Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

November 5, 2025
Next Post
Yadda INEC Ta Bankado Wasu Mutane Da Daruruwan Katin Zabe 

Yadda INEC Ta Bankado Wasu Mutane Da Daruruwan Katin Zabe 

LABARAI MASU NASABA

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

November 5, 2025
Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

November 5, 2025
Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

November 5, 2025
Majalisar Dattawa

Majalisa Ta Amince Da Ɗaurin Shekaru 14 A Gidan Yari Ga Malamai Masu Cin Zarafin Mata A Jami’o’i

November 5, 2025
Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

November 5, 2025
Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

November 5, 2025
Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

November 5, 2025
Gwamna Yusuf

Malam Triump: Ƙungiyoyin Ɗariƙun Sufaye Sun Maka Gwamnan Kano A Kotu

November 5, 2025
An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

November 5, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisa Ta Nuna Damuwa Kan Rahoton Yiwuwar Asarar Dala Biliyan 300 A Badaƙalar Ɗanyen Mai

November 5, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.