• English
  • Business News
Tuesday, November 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Duniya Ta Shiga Alhinin Mutuwar Sama Da Mutum 3,000 A Turkiyya Da Siriya

by Abubakar Abba
3 years ago
Turkiyya

Shugabannin Duniya na ci gaba da zaman makoki na mutane sama da 3,000 da suka mutu sakamakon girzizar kasa da ta auku a Turkiyya da kuma a Arewa Maso Gabashin Siriya.

Iftila’in ya kuma janyo dubban mutane da suka samu raunuka tare da raba su da mahuallansu, inda kuma ake ta kokarin kubutar da sauran mutanen da lamarin ya rutsa da su.

  • An Gurfanar Da ‘Yan Bangar Siyasa 10 A Gaban Kotu A Sakkwato 
  • NIS Ta Kwato Katin Zabe 106 Daga Hannun Bakin Haure A Kwara

Nauyin girgizar ya kai 7.8, inda kuma iftila’in ya kara haifar da matsala musamman ga miliyoyin ‘yan Siriya da ta shafe shekaru ta na fama da yaki.

Wani dan kasar Siriya Abdul Salam al-Mahmou, ya bayyana cewa, girgizar ta zo ne kamar tashin duniya, inda ya kara da cewa, ta taho ne sanyi sai kuma ruwan sama, akwai kuma bukatar a kubutar da rayuwar jama’a.

Sashen kula da binciken yanayi na Kasar Amurka ya ce, girgizar ta kasance mafi girma da aka taba samu a fadin duniya tun bayan wacce ta auku kudancin Atlantik.

LABARAI MASU NASABA

Kalaman Trump A Kan Nijeriya Abun Damuwa Ne – Peter Obi 

Natasha Ta Zargi Akpabio Da Sanya Jami’an Tsaro Su Ƙwace Mata Fasfo A Filin Jirgin Saman Abuja 

Ministan Lafiya na Turkiyya, Fahrettin Koca, ya sanar da cewa, yawan wadanda suka rasu a Turkiyya ya kai 1,651, inda kuma mutane 11,119 suka samu raunuka.

Bisa adadin da gwamnatin kasar Siriya ta fitar ta ce, akalla mutane 1,073 suka rasu.

Adadin wadanda suka samu raunuka a jiya litinin ya haura na girgizar kasar da aka yi a Turkiyya a 1999 shine mafi yawa.

Shugaban kasar Turkiyya Tayyip Erdogan, wanda ya ke tunkrar zabe mai zafi a watan mayu mai zuwa, ya danganta iftila’in a matsayin mafi muni akan wacce ta auku a 1939.

Har ila yau, Siriya da ta fuskanci yakin basasa da aka shafe shekaru 11 ana yi, ministan lafiya na kasar ya ce, an kashe mutane 593, inda kuma mutane 1,326 suka samu raunuka.

Shugaban kasar Amurka Joe Biden ya nuna kaduwarsa akan iftila’in da ya auku a kasashen biyu, inda kuma ya yi alkawarin taimaka wa kasashen biyu.

Fafaroma na Vatican Pope Francis shi ma ya nuna alhininsa akan iftila’in da ya aukawa kasashen biyu.

Bugu da kari, gwamnatin Birtaniya ta ce za ta masu yin ceto da tawagar likitoci zuwa kasar Turkiyya.

Shi ma a na sa sakon na jajanta wa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika sakon ta’aziyar sa ga kasashen biyu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kalaman Trump A Kan Nijeriya Abun Damuwa Ne – Peter Obi 
Manyan Labarai

Kalaman Trump A Kan Nijeriya Abun Damuwa Ne – Peter Obi 

November 4, 2025
Jami’an Tsaro Sun Dawo Da Fasfo Ɗin Sanata Natasha Bayan Ƙwace Shi A Abuja
Manyan Labarai

Natasha Ta Zargi Akpabio Da Sanya Jami’an Tsaro Su Ƙwace Mata Fasfo A Filin Jirgin Saman Abuja 

November 4, 2025
Masu Kashe Mutane A Kudu Maso Gabas Kiristoci Ne – Soludo
Manyan Labarai

Masu Kashe Mutane A Kudu Maso Gabas Kiristoci Ne – Soludo

November 4, 2025
Next Post
Zanga-Zanga Ta Barke A Ondo Kan Karancin Kudi Da Man Fetur

Zanga-Zanga Ta Barke A Ondo Kan Karancin Kudi Da Man Fetur

LABARAI MASU NASABA

Kalaman Trump A Kan Nijeriya Abun Damuwa Ne – Peter Obi 

Kalaman Trump A Kan Nijeriya Abun Damuwa Ne – Peter Obi 

November 4, 2025
Jami’an Tsaro Sun Dawo Da Fasfo Ɗin Sanata Natasha Bayan Ƙwace Shi A Abuja

Natasha Ta Zargi Akpabio Da Sanya Jami’an Tsaro Su Ƙwace Mata Fasfo A Filin Jirgin Saman Abuja 

November 4, 2025
Masu Kashe Mutane A Kudu Maso Gabas Kiristoci Ne – Soludo

Masu Kashe Mutane A Kudu Maso Gabas Kiristoci Ne – Soludo

November 4, 2025
Ribadu Ya Gana Da Hafsoshin Tsaro Biyo Bayan Kalaman Trump 

Ribadu Ya Gana Da Hafsoshin Tsaro Biyo Bayan Kalaman Trump 

November 4, 2025
Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

November 3, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

November 3, 2025
An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

November 3, 2025
“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

November 3, 2025
Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

November 3, 2025
Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

November 3, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.