ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Duniya Ta Shiga Alhinin Mutuwar Sama Da Mutum 3,000 A Turkiyya Da Siriya

by Abubakar Abba
3 years ago
Turkiyya

Shugabannin Duniya na ci gaba da zaman makoki na mutane sama da 3,000 da suka mutu sakamakon girzizar kasa da ta auku a Turkiyya da kuma a Arewa Maso Gabashin Siriya.

Iftila’in ya kuma janyo dubban mutane da suka samu raunuka tare da raba su da mahuallansu, inda kuma ake ta kokarin kubutar da sauran mutanen da lamarin ya rutsa da su.

  • An Gurfanar Da ‘Yan Bangar Siyasa 10 A Gaban Kotu A Sakkwato 
  • NIS Ta Kwato Katin Zabe 106 Daga Hannun Bakin Haure A Kwara

Nauyin girgizar ya kai 7.8, inda kuma iftila’in ya kara haifar da matsala musamman ga miliyoyin ‘yan Siriya da ta shafe shekaru ta na fama da yaki.

ADVERTISEMENT

Wani dan kasar Siriya Abdul Salam al-Mahmou, ya bayyana cewa, girgizar ta zo ne kamar tashin duniya, inda ya kara da cewa, ta taho ne sanyi sai kuma ruwan sama, akwai kuma bukatar a kubutar da rayuwar jama’a.

Sashen kula da binciken yanayi na Kasar Amurka ya ce, girgizar ta kasance mafi girma da aka taba samu a fadin duniya tun bayan wacce ta auku kudancin Atlantik.

LABARAI MASU NASABA

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

Ministan Lafiya na Turkiyya, Fahrettin Koca, ya sanar da cewa, yawan wadanda suka rasu a Turkiyya ya kai 1,651, inda kuma mutane 11,119 suka samu raunuka.

Bisa adadin da gwamnatin kasar Siriya ta fitar ta ce, akalla mutane 1,073 suka rasu.

Adadin wadanda suka samu raunuka a jiya litinin ya haura na girgizar kasar da aka yi a Turkiyya a 1999 shine mafi yawa.

Shugaban kasar Turkiyya Tayyip Erdogan, wanda ya ke tunkrar zabe mai zafi a watan mayu mai zuwa, ya danganta iftila’in a matsayin mafi muni akan wacce ta auku a 1939.

Har ila yau, Siriya da ta fuskanci yakin basasa da aka shafe shekaru 11 ana yi, ministan lafiya na kasar ya ce, an kashe mutane 593, inda kuma mutane 1,326 suka samu raunuka.

Shugaban kasar Amurka Joe Biden ya nuna kaduwarsa akan iftila’in da ya auku a kasashen biyu, inda kuma ya yi alkawarin taimaka wa kasashen biyu.

Fafaroma na Vatican Pope Francis shi ma ya nuna alhininsa akan iftila’in da ya aukawa kasashen biyu.

Bugu da kari, gwamnatin Birtaniya ta ce za ta masu yin ceto da tawagar likitoci zuwa kasar Turkiyya.

Shi ma a na sa sakon na jajanta wa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika sakon ta’aziyar sa ga kasashen biyu.

Turkiyya
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

MASU ALAKA

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku
Manyan Labarai

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga
Manyan Labarai

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Next Post
Zanga-Zanga Ta Barke A Ondo Kan Karancin Kudi Da Man Fetur

Zanga-Zanga Ta Barke A Ondo Kan Karancin Kudi Da Man Fetur

LABARAI MASU NASABA

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.