• Leadership Hausa
Monday, March 27, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Gurfanar Da ‘Yan Bangar Siyasa 10 A Gaban Kotu A Sakkwato 

by Sadiq
2 months ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
An Gurfanar Da ‘Yan Bangar Siyasa 10 A Gaban Kotu A Sakkwato 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar ‘yansandan Jihar Sakkwato ta ce ta gurfanar da akalla mutane 10 da ake zargin ‘yan bangar siyasa ne a gaban kuliya.

Kakakin rundunar ‘yansandan jihar, DSP Sanusi Abubakar ne, ya bayyana haka a Sakkwato a ranar Litinin, inda ya ce kama wadanda ake zargin tare da gurfanar da su ya yi daidai da umarnin kwamishinan ‘yansandan Jihar, Mista Muhammad Gumel.

  • Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Dakatar Da CBN Da Buhari Ƙara Wa’adin Maye Tsoffin Kuɗi
  • 2023: Mun Yi Nasarar Gwajin Na’urar Tantance Rajistar Zaɓe – INEC

“Ya umarci hukumomin yankin da su fara kai hare-hare tare da binciken wuraren da aka san suna da ‘yan daba, musamman ofisoshin yakin neman zabe, ofisoshin jam’iyya da gidajen ‘yan siyasa.

“’Yansanda, tare da hadin gwiwar kwamitin tuntuba tsakanin hukumomin tsaro kan harkokin zabe sun kara kaimi wajen dakile manyan laifuka.

“Wadancan wadanda ake zargin sun mallaki muggan makamai, laya da kwayoyi a lokacin da aka kama su,” in ji shi.

Labarai Masu Nasaba

Kotu Ta Yi Watsi Da Bukatar Abba Kyari Ta Dakatar Da Bincikensa

A Wata Daya ‘Yansanda Sun Gano Bindiga 182 Da Harsasai 430

Ya kara da cewa kwamishinan ‘yansandan ya gargadi jam’iyyun siyasa da suke ganar da magoya bayansu su daina amfani da makamai a lokacin yakin neman zabe.

Tags: 'Yan Bangar SiyasaKotuSakkwatoZabe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Karancin Mai: Kungiyoyin Sufuri Za Su Yi Zanga-Zanga A Hedikwatar NNPC 

Next Post

NIS Ta Kwato Katin Zabe 106 Daga Hannun Bakin Haure A Kwara

Related

Kotu Da Ɗansanda

Kotu Ta Yi Watsi Da Bukatar Abba Kyari Ta Dakatar Da Bincikensa

2 days ago
A Wata Daya ‘Yansanda Sun Gano Bindiga 182 Da Harsasai 430
Kotu Da Ɗansanda

A Wata Daya ‘Yansanda Sun Gano Bindiga 182 Da Harsasai 430

1 week ago
Wata ‘Yar Haya Ta Kashe Mai Gidansu A Ogun
Kotu Da Ɗansanda

Wata ‘Yar Haya Ta Kashe Mai Gidansu A Ogun

1 week ago
Saurayi Ya Kashe Wanda Suke Neman Budurwa Daya
Kotu Da Ɗansanda

Saurayi Ya Kashe Wanda Suke Neman Budurwa Daya

2 weeks ago
Kungiyar Mata Lauyoyi Na Bukatar Sanya Mata A Gaba A Fannin Fasaha Da Kirkire-Kirkire
Kotu Da Ɗansanda

Kungiyar Mata Lauyoyi Na Bukatar Sanya Mata A Gaba A Fannin Fasaha Da Kirkire-Kirkire

2 weeks ago
Kotu Ta Yi Watsi Da Bukatar Neman A Sauke Babban Sufeton ‘Yansanda
Kotu Da Ɗansanda

Kotu Ta Yi Watsi Da Bukatar Neman A Sauke Babban Sufeton ‘Yansanda

1 month ago
Next Post
NIS Ta Kwato Katin Zabe 106 Daga Hannun Bakin Haure A Kwara

NIS Ta Kwato Katin Zabe 106 Daga Hannun Bakin Haure A Kwara

LABARAI MASU NASABA

Ministan Harkokin Wajen Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Taron CDF Na Bana

Ministan Harkokin Wajen Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Taron CDF Na Bana

March 27, 2023
Kafar CGTN Ta Gabatar Da Jerin Bidiyo Don Yin Bayani Game Da Tsarin Demokuradiyyar Kasar Sin

Kafar CGTN Ta Gabatar Da Jerin Bidiyo Don Yin Bayani Game Da Tsarin Demokuradiyyar Kasar Sin

March 27, 2023
Kafa Dangantakar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Honduras Ya Sake Tabbatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya

Kafa Dangantakar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Honduras Ya Sake Tabbatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya

March 27, 2023
Gwamna Mai Barin Gado Da Zababbe Sun Fara Cacar Baki Kan Albashin Ma’aikata A Taraba

Gwamna Mai Barin Gado Da Zababbe Sun Fara Cacar Baki Kan Albashin Ma’aikata A Taraba

March 27, 2023
Abdulaziz Yari Ya Bada Tallafin Tirela 240 Na Abincin Azimi A Zamfara

Abdulaziz Yari Ya Bada Tallafin Tirela 240 Na Abincin Azimi A Zamfara

March 27, 2023
2023: INEC Ta Sanar Da Ranar Mika Wa Zababbun Gwamnoni Takardar Shaidar Lashe Zabe

2023: INEC Ta Sanar Da Ranar Mika Wa Zababbun Gwamnoni Takardar Shaidar Lashe Zabe

March 27, 2023
SERAP Ta Nemi INEC Ta Hukunta Gwamnoni Kan Bangar Siyasa

SERAP Ta Nemi INEC Ta Hukunta Gwamnoni Kan Bangar Siyasa

March 27, 2023
DSS Ta Cafke Tsohon Soja Da Lauya Da Wasu Kan Zargin Ta’addanci

DSS Ta Cafke Tsohon Soja Da Lauya Da Wasu Kan Zargin Ta’addanci

March 27, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 3 A Wasu Birane

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 5

March 27, 2023
PDP Ta Dakatar Da Tsofaffin Ministoci 2 Da Wasu 5 Kan Yi Wa Jam’iyyar Zagon-Kasa

PDP Ta Dakatar Da Shugabanta Na Kasa Kan Zargin Yi Wa Jam’iyyar Adawa Aiki

March 26, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.