• English
  • Business News
Sunday, July 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Everton Ta Sallami Kocinta, Sean Dyche

by Rabilu Sanusi Bena
6 months ago
in Wasanni
0
Everton Ta Sallami Kocinta, Sean Dyche
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Everton ta sanar da sallamar kocinta, Sean Dyche daga muƙaminsa saboda rashin samun sakamako mai kyau a ƙarƙashin jagorancinsa.

Dyche, wanda ya shafe ƙasa da shekaru biyu yana jagorantar ƙungiyar, ya samu takardar sallama bayan ƙungiyarsa ta ci gaba da taɓarɓarewa.

  • Sin Ta Ciri Tuta A Fannin Ingiza Koyi Da Juna Tsakanin Mabanbantan Wayewar Kai
  • Jami’an Tsaro Sun Kawar Da Ƙasurgumin Ɗan Bindiga Baƙo-baƙo Da Mayaƙansa A Katsina

Sanarwar korarsa ta fito ne sa’o’i kaɗan kafin Everton ta karɓi baƙuncin Peterborough United daga gasar League One a zagaye na uku na gasar cin kofin FA.

Ƙungiyar ta ce Leighton Baines, kocin ‘yan ƙasa da shekaru 18, da kyaftin ɗin ƙungiyar, Seamus Coleman, za su jagoranci Everton a wannan wasan.

Bayan korar Dyche, wasu daga cikin ma’aikatan horar da ƙungiyar, ciki har da Stone, Mark Howard, da Billy Mercer, suma sun bar ƙungiyar.

Labarai Masu Nasaba

Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final

Chelsea Ta Kammala Ɗaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund

A yanzu haka, Everton na matsayi na 16 a teburin gasar Firimiyar Ingila, bayan da Bournemouth ta doke ta da ci 1-0 a satin da ya gabata.

Wannan kakar ta zama ta ƙarshe ga Everton a filin Goodison Park mai shekaru 132 kafin ta koma sabon filinta da ke Bramley-Moore Dock a birnin Liverpool.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: EvertonKociSallama
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Ciri Tuta A Fannin Ingiza Koyi Da Juna Tsakanin Mabanbantan Wayewar Kai

Next Post

Gwamnatin Kano Ta Biya Kashi Na 3 Na ‘Yan Fansho N5bn

Related

Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final
Wasanni

Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final

4 hours ago
Chelsea Ta Kammala Ɗaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund
Wasanni

Chelsea Ta Kammala Ɗaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund

5 hours ago
Bayern Munich Ta Fara Zawarcin Marcus Rashford
Wasanni

Bayern Munich Ta Fara Zawarcin Marcus Rashford

6 hours ago
Gobe Za A Fara Wasannin Kofin Afirka Na Mata
Wasanni

Gobe Za A Fara Wasannin Kofin Afirka Na Mata

7 hours ago
Ana Tuhumar Tsohon Ɗan Wasan Arsenal Thomas Partey Da Laifin Fyaɗe A Ƙasar Ingila
Wasanni

Ana Tuhumar Tsohon Ɗan Wasan Arsenal Thomas Partey Da Laifin Fyaɗe A Ƙasar Ingila

1 day ago
Mai Tsaron Ragar Nijeriya, Peter Rufai Ya Rasu
Wasanni

Mai Tsaron Ragar Nijeriya, Peter Rufai Ya Rasu

3 days ago
Next Post
Dakatar Da Albashin Sabbin Ma’aikatan Kano: Nakasassu Sun Shiga Tsaka-mai-wuya —Zango

Gwamnatin Kano Ta Biya Kashi Na 3 Na 'Yan Fansho N5bn

LABARAI MASU NASABA

Za A Fara Sufurin Ma’aikata Da Ɗaliban Kaduna Kyauta A Bas

Za A Fara Sufurin Ma’aikata Da Ɗaliban Kaduna Kyauta A Bas

July 6, 2025
Mutane 8 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsari A Hanyar Lagos

Mutane 8 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsari A Hanyar Lagos

July 6, 2025
Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final

Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final

July 6, 2025
Chelsea Ta Kammala Ɗaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund

Chelsea Ta Kammala Ɗaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund

July 6, 2025
Tsoro, Fargaba Da Wahala: ‘Bala’in Da Muka Gani A Yakin Sudan

Tsoro, Fargaba Da Wahala: ‘Bala’in Da Muka Gani A Yakin Sudan

July 6, 2025
Bayern Munich Ta Fara Zawarcin Marcus Rashford

Bayern Munich Ta Fara Zawarcin Marcus Rashford

July 6, 2025
Gobe Za A Fara Wasannin Kofin Afirka Na Mata

Gobe Za A Fara Wasannin Kofin Afirka Na Mata

July 6, 2025
Wang Yi: Amfani Da Karfin Soji Ba Bisa Ka’ida Ba Na Ingiza Karuwar Tashin Hankali

Wang Yi: Amfani Da Karfin Soji Ba Bisa Ka’ida Ba Na Ingiza Karuwar Tashin Hankali

July 5, 2025
Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Na Cike Da Hangen Nesa Da Burikan Samar Da Ci Gaba In Ji Firaministan Kasar Senegal

Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Na Cike Da Hangen Nesa Da Burikan Samar Da Ci Gaba In Ji Firaministan Kasar Senegal

July 5, 2025
‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

July 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.