• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fashewar Bam Ta Kashe Da Raunata Daruruwan Mutane A Lebanon

by Rabi'u Ali Indabawa
9 months ago
in Kasashen Ketare
0
Fashewar Bam Ta Kashe Da Raunata Daruruwan Mutane A Lebanon
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mutum uku sun mutu sannan daruruwan suka jikkata bayan sake fashewar wasu na’urori da Hezbollah ke amfani da su wajen sadarwa a Lebanon, kamar yadda wata majiyar tsaro ta shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters.

Fashewar ta afku ne a a gidajen jama’a a wajen Birnin Beirut da Garin Sohmar da kuma Kudancin kasar.

  • Xi Ya Jaddada Ba Da Cikakkiyar Dama Ga Fa’idar Siyasa Ta CPPCC
  • YunÆ™urin Sayar Da Jariri, Ƴansanda Sun DamÆ™e Mutane 2 A Legas

An garzaya da mutanen da suka jikkata zuwa asibiti a babban Birnin kasar.

Har ila yau, wani dan jarida ya bayyana cewa mutum biyu sun jikkata bayan fashewar na’ura a Kauyen Ali al-Nahri da ke tsakiyar Bekaa.

Wani shaida ma ya ce an samu fashewa a cikin wani mota kusa da wata makabarta a Birnin Jdeidet Marjeyoun.

Labarai Masu Nasaba

Trump Ya Umarci A Bincika Lafiyar Ƙwaƙwalwar Tsohon Shugaban Ƙasa Biden Yayin Mulkinsa

Tawagar MDD Da Majalisar Shugabancin Libya Sun Kafa Kwamitin Tsagaita Bude Wuta

Wani rahoto ya nuna cewa jami’an leÆ™en asirin Isra’ila, Mossad ne suka dasa ababan fashewa a dubban na’urar sadarwa ta Hezbollah kafin sun fashe a faÉ—in Æ™asar Lebanon.

Wata majiya daga manyan jami’an tsaron Lebanon ta shaida wa Reuters cewa an shigo da na’urorin sadarwar ne a watan da ya gabata zuwa Lebanon.

Majiyoyi daga Isra’ila da Amurka sun ce Isra’ila ta tayar da ababan fashewar ne a na’urorin tun kafin lokacin da aka tsara za su tashi bisa tsoron cewa Hezbollah ta gano abin da aka kitsa.

Aƙalla mutum tara ne suka mutu sannan dubbai suka jikkata sakamakon fashewar.

Wani Æ™wararre kan makamai ya shaida wa BBC cewa akwai yiwuwar an dasa ababan fashewa masu nauyin giram 20 a na’urar.

Lamarin ya zo wa mutane da dama ba shiri ba tsammani kamar yadda masu sharhi a kan harkokin tsaro a Gabas ta Tsakiya suka bayyana wa BBC.

Rahotanni na nuna cewa mutum tara sun mutu, sannan kusan mutum 3,000 sun jikkita, inda daga ciki kuma akwai aÆ™alla 200 da suka ji munanan raunuka, kamar yadda Ministan Lafiyar Al’umma na Lebanon, Firass Abiad ya bayyana, inda ya Æ™ara da cewa yawancin raunukan a hannuwa da fuskoki ne.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BamFashewaLebanon
ShareTweetSendShare
Previous Post

Me Ya Sa ‘Yan Wasa Suka Fara Korafi A Kan Yawan Wasannin Da Suke Bugawa?

Next Post

Zaben Kananan Hukumomi: APC Ta Lashe Dukkan Kujerun Shugabanni A Kwara 

Related

Trump Ya Umarci A Bincika Lafiyar Ƙwaƙwalwar Tsohon Shugaban Ƙasa Biden Yayin Mulkinsa
Kasashen Ketare

Trump Ya Umarci A Bincika Lafiyar Ƙwaƙwalwar Tsohon Shugaban Ƙasa Biden Yayin Mulkinsa

2 days ago
Tawagar MDD Da Majalisar Shugabancin Libya Sun Kafa Kwamitin Tsagaita Bude Wuta
Kasashen Ketare

Tawagar MDD Da Majalisar Shugabancin Libya Sun Kafa Kwamitin Tsagaita Bude Wuta

2 weeks ago
Trump Zai Shirya Liyafar Musamman Ga Manyan Ƴan Crypto 
Kasashen Ketare

Trump Zai Shirya Liyafar Musamman Ga Manyan Ƴan Crypto 

2 weeks ago
Abin Da Ya Sa Putin Ke Samun Karfin Iko Fiye Da Kowane Lokaci
Kasashen Ketare

Rasha Ta Ce Za Ta Tattauna Da Ukraine Don Yin Sulhu Game Da Yaƙin Da Suke Tafkawa

3 weeks ago
Sarkin Saudiyya Ya ÆŠauki Nauyin FalasÉ—inawa 1,000 Su Sauke Farali
Kasashen Ketare

Sarkin Saudiyya Ya ÆŠauki Nauyin FalasÉ—inawa 1,000 Su Sauke Farali

3 weeks ago
Birtaniya Ta Fitar Da Sabbin Tsauraran Dokokin Zama A Ƙasar
Kasashen Ketare

Birtaniya Ta Fitar Da Sabbin Tsauraran Dokokin Zama A Ƙasar

3 weeks ago
Next Post
Zaben Kananan Hukumomi: APC Ta Lashe Dukkan Kujerun Shugabanni A Kwara 

Zaben Kananan Hukumomi: APC Ta Lashe Dukkan Kujerun Shugabanni A Kwara 

LABARAI MASU NASABA

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

June 6, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

June 6, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

June 6, 2025
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.