• English
  • Business News
Tuesday, July 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fashewar Tukunyar Gas Din Mai Shayi Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutum 23 A Garin Lere

by Sulaiman and Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
in Labarai
0
Fashewar Tukunyar Gas Din Mai Shayi Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutum 23 A Garin Lere
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Jarumin Matashi Ya Ragargaji  Wani Ɗan Fashi A Kano

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

A’ummar garin Fadere na Qaramar Hukumar Lere ta Jihar Kaduna sun tsinci kansu cikin wani yanayi na razani sakamakon fashewar Tukunyar gas din wani Mai Shayi da ya yi sanadin Kone mutum 23.

Lamarin ya faru ada yamma,. Da yake yi wa manema labarai Karin bayani kan yadda amarin ya faru, mai shayin wanda Shima bayansa da fuskarsa suka kone a sanadiyyar gobarar, ya ce mantawa ya Yi bai daure bakin tukunyar gas din ba bayan an dura masa gas. Da ya dawo ya ga an daure, bayan ya kunna wuta sai ya ga akwai matsala ashe ba su daure daidai ba.

  • Farashin Gas Din Girki Ya Kara Yin Tashin Gwauron Zabi — NBS

Hakan a cewarsa ta sa ya sakko da tukunyar kasa domin ya kwance, ya sa kaga yai-yai ya kwance kada.
Ya ce; “Ina cikin kwancewa sai ya bugo murfin gas din sai iskar gas din ta fara fita waje. To da na ga ta tsagaita sai na sake shigowa don na fitar da tukunyar waje, kawai sai na ji yif kamar an kama ni kawai sai na ga wuta ta tashi ta kama kayan jikina baki daya.
Sai na fito da gudu ina kiran jama’a su cire min kayan jikina, aka samu aka kashe min,” in ji Mai shayin.
Ya ce yana amfani da gas din ne wajen soya kwai da Indimie .
” Gaskiya na yi matukar fahin ciki da faruwar wannan abin don ban so ya faru a shagona ba, amma haka Allah ya so Kuma babu yadda zan yi.
Na je Shan shayi abin ya rutsa da ni
Shi ma da yake zantawa da manema labarai, wanda ya je Shan shayi abin ya rutsa da shi, Kuma yake kwance a babban asibitin garin Saminaka, Malam Lawal Ali, ya e shi bayan ya sha shayi a shagon ya fita bakin hanya sai ya hadu da dan uwarsa inda Suka tsaya suna magana, sai muka ga Mai Shayi fadi ta baya yana dungure, sai muka ga hayaki na tashi sama.
Mun ruga za mu je sai muka ga wani hayakin ya buge mu ashe rigata ce ta kama da wuta, sai muka ruga da gudu muna Salati, sai Wani ya zo ya taimake ni muka cire rigar aka Kai ni asibiti.
Mutum 23 ne Suka kone – Dagacin Lere
A cewar Dagacin Fadere Umar Babangida Ubale, mutum 23 ne Suka kone, a cwarsa wajen da rumfar Mai shayin take kasuwa ce yara suna sayar da abinci, “Abin takaici maimakon su gudu sai Suka tsaya kallon me yake faruwa, sai silindar ta yi bindiga Kuma iskar gas din ta watsu ta kine duk mutanen da suke wurin,” in ji shi


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kotu Ta Umurci INEC Ta Cigaba Da Yin Sabuwar Rijistar Katin Zabe

Next Post

Dimbin Kamfanonin Ketare Sun Yi Amanna Da Kasuwar Kasar Sin

Related

Jarumin Matashi Ya Ragargaji  Wani Ɗan Fashi A Kano
Labarai

Jarumin Matashi Ya Ragargaji  Wani Ɗan Fashi A Kano

4 hours ago
Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa
Manyan Labarai

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

5 hours ago
Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Miƙa Saƙon Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan Ɗantata Na Madina
Labarai

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Miƙa Saƙon Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan Ɗantata Na Madina

6 hours ago
Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara
Manyan Labarai

Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

8 hours ago
Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Isa Saudiyya Don Halartar Jana’izar Ɗantata
Labarai

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Isa Saudiyya Don Halartar Jana’izar Ɗantata

13 hours ago
Yaushe Za A Dakatar Da Yi Wa `Yan Arewa Kisan Gilla?
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sake Kai Hari Kan Al’ummar Benuwe, Sun Kashe ‘Yansanda 4

14 hours ago
Next Post
Dimbin Kamfanonin Ketare Sun Yi Amanna Da Kasuwar Kasar Sin

Dimbin Kamfanonin Ketare Sun Yi Amanna Da Kasuwar Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

June 30, 2025
Jarumin Matashi Ya Ragargaji  Wani Ɗan Fashi A Kano

Jarumin Matashi Ya Ragargaji  Wani Ɗan Fashi A Kano

June 30, 2025
Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

June 30, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19

Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19

June 30, 2025
Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

June 30, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Miƙa Saƙon Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan Ɗantata Na Madina

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Miƙa Saƙon Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan Ɗantata Na Madina

June 30, 2025
Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

June 30, 2025
CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

June 30, 2025
Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

June 30, 2025
Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

June 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.