• English
  • Business News
Friday, May 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fatan Samun Kwanciyar Hankali Da Wadata A Dangantakar Dake Tsakanin Sin Da Australia

by CGTN Hausa
11 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Fatan Samun Kwanciyar Hankali Da Wadata A Dangantakar Dake Tsakanin Sin Da Australia
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

Akwai kyakkyawar alaka tsakanin tattalin arzikin Australiya da tattalin arzikin kasar Sin, inda Sin ta dauki kusan kashi daya bisa uku na dukkan kayayyakin ficen Australiya a shekarar 2023, sa’annan hajojin Sin sun kai sama da kashi daya bisa hudu na kayayyakin shigen Australia. Don jaddada muhimmancin dangantakar, firaministan Australiya Anthony Albanese ya bayyana a wannan shekarar cewa, “daya cikin hudu na ayyukan yi a Australiya ya dogara ne a kan kasuwanci, kuma daya cikin hudu na dalar da Australiya ke samu na kayayyakin fice daga cinikayya ce da kasar Sin.”

Australiya ta kasance cikin koma bayan tattalin arziki na kan kowanne mutum wato per capital a shekarar 2023. Ma’ana, yayin da tattalin arzikinta ke ci gaba da bunkasa, yawan al’ummarta na karuwa da sauri fiye da tattalin arzikin. A halin yanzu tattaunawa kan tattalin arzikin kasar ta fi mai da hankali kan matsalar tsadar rayuwa, yayin da karin talakawan Australiya ke bukatar abinci mai yawa, da gidaje da kudaden amfani wadanda ke tasiri ga rayuwar yau da kullun a kasar.

  • Alamomi 20 Na Ciwon Kansa Da Suka Kamata A Sani
  • Manzon Musamman Na Shugaban Kasar Sin Zai Halarci Bikin Rantsar Da Shugaban Afrika ta Kudu

Bisa wadannan dalilan ne Australiya take fatan ingantuwar dangantakar dake tsakaninta da kasar Sin za ta haifar da wani fa’ida ta fuskar tattalin arziki don taimakawa magance wadannan yanayi. Muhimmin aiki ga bangarorin biyu zai kasance nemo hanyoyin zurfafa dangantakar cinikayya, da kirkirar sabbin hanyoyin hadin gwiwa, a fannin habaka ababen hawa na lantarki (EV) a Australiya, saboda kasar Sin ita ce kan gaba a duniya a fasahar EV, tana da kuma masana’antu wadanda suka yi matukar dacewa da matsayin Australiya a matsayin kasa mafi girma wajen samar da lithium a duniya. Yayin da kasashen biyu suka kuduri aniyar aiwatar da manufofin rage hayakin carbon mai gurbata muhalli, ba abin mamaki ba ne cewa wani bangare na ziyarar firaministan kasar Li ya hada da ziyarar jihar yammacin Australiya wadda ta mai da hankali kan hakar ma’adinai.

Ziyarar ta firaminista Li kuma ta zo a daidai lokacin da amincewar jama’ar Australiya ga Amurka ta ragu matuka, inda wata kuri’ar jin ra’ayin jama’a da cibiyar Lowy ta gudanar a baya-bayan nan ta nuna cewa kashi 56 cikin 100 na jama’ar Australiya ne kawai suka amince da Amurka wajen yin abin da ya dace idan aka kwatanta da kashi 61 cikin 100 na bara. Wannan wata alama ce da ke nuna cewa al’ummar Australiya na fahimtar hakikanin fa’idar dunkulewar kasashen duniya, saboda haka, bukatar aiwatar da manufofin ketare mai cin gashin kanta, na tabbatar da alakar aiki tsakanin Australiya da kasar Sin ya zama wani muhimmin bangare.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AmurkaSinUkraine
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tura Yara Kanana Almajirci A Wannan Hali Na Matsin Rayuwa

Next Post

Gwamnan Zamfara Ya Nemi Karin Tallafi Ga Manyan Makarantun Jihar

Related

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare
Daga Birnin Sin

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

9 hours ago
Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali
Daga Birnin Sin

Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

10 hours ago
Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani
Daga Birnin Sin

Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

11 hours ago
Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya
Daga Birnin Sin

Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

12 hours ago
Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki
Daga Birnin Sin

Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

13 hours ago
An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet
Daga Birnin Sin

An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet

15 hours ago
Next Post
Gwamnan Zamfara Ya Nemi Karin Tallafi Ga Manyan Makarantun Jihar

Gwamnan Zamfara Ya Nemi Karin Tallafi Ga Manyan Makarantun Jihar

LABARAI MASU NASABA

Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

May 9, 2025
Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai

Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai

May 9, 2025
Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

May 8, 2025
Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

May 8, 2025
Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

May 8, 2025
Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

May 8, 2025
Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

May 8, 2025
Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

May 8, 2025
Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

May 8, 2025
Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

May 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.