ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 8, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fatan Samun Kwanciyar Hankali Da Wadata A Dangantakar Dake Tsakanin Sin Da Australia

by CGTN Hausa
2 years ago
Sin

LABARAI MASU NASABA

Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana

Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya

Akwai kyakkyawar alaka tsakanin tattalin arzikin Australiya da tattalin arzikin kasar Sin, inda Sin ta dauki kusan kashi daya bisa uku na dukkan kayayyakin ficen Australiya a shekarar 2023, sa’annan hajojin Sin sun kai sama da kashi daya bisa hudu na kayayyakin shigen Australia. Don jaddada muhimmancin dangantakar, firaministan Australiya Anthony Albanese ya bayyana a wannan shekarar cewa, “daya cikin hudu na ayyukan yi a Australiya ya dogara ne a kan kasuwanci, kuma daya cikin hudu na dalar da Australiya ke samu na kayayyakin fice daga cinikayya ce da kasar Sin.”

Australiya ta kasance cikin koma bayan tattalin arziki na kan kowanne mutum wato per capital a shekarar 2023. Ma’ana, yayin da tattalin arzikinta ke ci gaba da bunkasa, yawan al’ummarta na karuwa da sauri fiye da tattalin arzikin. A halin yanzu tattaunawa kan tattalin arzikin kasar ta fi mai da hankali kan matsalar tsadar rayuwa, yayin da karin talakawan Australiya ke bukatar abinci mai yawa, da gidaje da kudaden amfani wadanda ke tasiri ga rayuwar yau da kullun a kasar.

  • Alamomi 20 Na Ciwon Kansa Da Suka Kamata A Sani
  • Manzon Musamman Na Shugaban Kasar Sin Zai Halarci Bikin Rantsar Da Shugaban Afrika ta Kudu

Bisa wadannan dalilan ne Australiya take fatan ingantuwar dangantakar dake tsakaninta da kasar Sin za ta haifar da wani fa’ida ta fuskar tattalin arziki don taimakawa magance wadannan yanayi. Muhimmin aiki ga bangarorin biyu zai kasance nemo hanyoyin zurfafa dangantakar cinikayya, da kirkirar sabbin hanyoyin hadin gwiwa, a fannin habaka ababen hawa na lantarki (EV) a Australiya, saboda kasar Sin ita ce kan gaba a duniya a fasahar EV, tana da kuma masana’antu wadanda suka yi matukar dacewa da matsayin Australiya a matsayin kasa mafi girma wajen samar da lithium a duniya. Yayin da kasashen biyu suka kuduri aniyar aiwatar da manufofin rage hayakin carbon mai gurbata muhalli, ba abin mamaki ba ne cewa wani bangare na ziyarar firaministan kasar Li ya hada da ziyarar jihar yammacin Australiya wadda ta mai da hankali kan hakar ma’adinai.

ADVERTISEMENT

Ziyarar ta firaminista Li kuma ta zo a daidai lokacin da amincewar jama’ar Australiya ga Amurka ta ragu matuka, inda wata kuri’ar jin ra’ayin jama’a da cibiyar Lowy ta gudanar a baya-bayan nan ta nuna cewa kashi 56 cikin 100 na jama’ar Australiya ne kawai suka amince da Amurka wajen yin abin da ya dace idan aka kwatanta da kashi 61 cikin 100 na bara. Wannan wata alama ce da ke nuna cewa al’ummar Australiya na fahimtar hakikanin fa’idar dunkulewar kasashen duniya, saboda haka, bukatar aiwatar da manufofin ketare mai cin gashin kanta, na tabbatar da alakar aiki tsakanin Australiya da kasar Sin ya zama wani muhimmin bangare.

Sin
CGTN Hausa
+ postsBio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Dandalin CMG Karo Na 5 Zai Bude Sabon Babin Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Gudanar Da Taron Tattaunawa Mai Taken “Tides And Voices” A Birnin Sanya Na Sin

MASU ALAKA

Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana
Daga Birnin Sin

Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana

June 7, 2026
Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya
Daga Birnin Sin

Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya

June 7, 2026
Dandalin CMG Karo Na 5 Zai Bude Sabon Babin Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Dandalin CMG Karo Na 5 Zai Bude Sabon Babin Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

June 7, 2026
Next Post
Gwamnan Zamfara Ya Nemi Karin Tallafi Ga Manyan Makarantun Jihar

Gwamnan Zamfara Ya Nemi Karin Tallafi Ga Manyan Makarantun Jihar

LABARAI MASU NASABA

Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN

Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN

June 8, 2026
Sabon Rikici Ya Kunno Kai A NDC, An Buƙaci INEC Ta Soke Rijistarta

Sabon Rikici Ya Kunno Kai A NDC, An Buƙaci INEC Ta Soke Rijistarta

June 8, 2026
Shugabannin NDC Na Arewa Maso Yamma Sun Zargi Kwankwaso Da Ƙoƙarin Babakere

Shugabannin NDC Na Arewa Maso Yamma Sun Zargi Kwankwaso Da Ƙoƙarin Babakere

June 8, 2026
An Ceto Mutane 360 Daga Hannun Boko Haram, Wasu Na Can Riƙe Wurinsu

An Ceto Mutane 360 Daga Hannun Boko Haram, Wasu Na Can Riƙe Wurinsu

June 8, 2026
Sojoji Sun Kama Mutane 5 Masu Kai Wa Ƴan Bindiga Bayanai A Neja

Sojoji Sun Kama Mutane 5 Masu Kai Wa Ƴan Bindiga Bayanai A Neja

June 7, 2026
A Ranar Wasa Kawai Ƴan Wasan Iran Zasu Na Shiga Amurka, Bayan Wasa Su Fice

A Ranar Wasa Kawai Ƴan Wasan Iran Zasu Na Shiga Amurka, Bayan Wasa Su Fice

June 7, 2026
An Tallafa Wa Waɗanda Harin Ƴan Bindiga Ya Raba Da Muhallansu A Sakkwato

An Tallafa Wa Waɗanda Harin Ƴan Bindiga Ya Raba Da Muhallansu A Sakkwato

June 7, 2026
Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana

Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana

June 7, 2026
NDC Za Ta Fitar Da Sunayen Ƴan Takarar Da Suka Tsallake Tantancewa Yau

NDC Za Ta Fitar Da Sunayen Ƴan Takarar Da Suka Tsallake Tantancewa Yau

June 7, 2026
Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya

Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya

June 7, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.