ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, July 26, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fatan Samun Kwanciyar Hankali Da Wadata A Dangantakar Dake Tsakanin Sin Da Australia

by CGTN Hausa
2 years ago
Sin

LABARAI MASU NASABA

Ofishin Jakadancin Sin A Nijeriya Ya Shirya Taron Murnar Cika Shekaru 99 Da Kafuwar Rundunar PLA Ta Sin

Farfesa Dr. Otto Heinrich Herzog: Sin Tana Da Tsari Mai Kyau Na Aiwatar Da Dabarun Ci Gaba

Akwai kyakkyawar alaka tsakanin tattalin arzikin Australiya da tattalin arzikin kasar Sin, inda Sin ta dauki kusan kashi daya bisa uku na dukkan kayayyakin ficen Australiya a shekarar 2023, sa’annan hajojin Sin sun kai sama da kashi daya bisa hudu na kayayyakin shigen Australia. Don jaddada muhimmancin dangantakar, firaministan Australiya Anthony Albanese ya bayyana a wannan shekarar cewa, “daya cikin hudu na ayyukan yi a Australiya ya dogara ne a kan kasuwanci, kuma daya cikin hudu na dalar da Australiya ke samu na kayayyakin fice daga cinikayya ce da kasar Sin.”

Australiya ta kasance cikin koma bayan tattalin arziki na kan kowanne mutum wato per capital a shekarar 2023. Ma’ana, yayin da tattalin arzikinta ke ci gaba da bunkasa, yawan al’ummarta na karuwa da sauri fiye da tattalin arzikin. A halin yanzu tattaunawa kan tattalin arzikin kasar ta fi mai da hankali kan matsalar tsadar rayuwa, yayin da karin talakawan Australiya ke bukatar abinci mai yawa, da gidaje da kudaden amfani wadanda ke tasiri ga rayuwar yau da kullun a kasar.

  • Alamomi 20 Na Ciwon Kansa Da Suka Kamata A Sani
  • Manzon Musamman Na Shugaban Kasar Sin Zai Halarci Bikin Rantsar Da Shugaban Afrika ta Kudu

Bisa wadannan dalilan ne Australiya take fatan ingantuwar dangantakar dake tsakaninta da kasar Sin za ta haifar da wani fa’ida ta fuskar tattalin arziki don taimakawa magance wadannan yanayi. Muhimmin aiki ga bangarorin biyu zai kasance nemo hanyoyin zurfafa dangantakar cinikayya, da kirkirar sabbin hanyoyin hadin gwiwa, a fannin habaka ababen hawa na lantarki (EV) a Australiya, saboda kasar Sin ita ce kan gaba a duniya a fasahar EV, tana da kuma masana’antu wadanda suka yi matukar dacewa da matsayin Australiya a matsayin kasa mafi girma wajen samar da lithium a duniya. Yayin da kasashen biyu suka kuduri aniyar aiwatar da manufofin rage hayakin carbon mai gurbata muhalli, ba abin mamaki ba ne cewa wani bangare na ziyarar firaministan kasar Li ya hada da ziyarar jihar yammacin Australiya wadda ta mai da hankali kan hakar ma’adinai.

ADVERTISEMENT

Ziyarar ta firaminista Li kuma ta zo a daidai lokacin da amincewar jama’ar Australiya ga Amurka ta ragu matuka, inda wata kuri’ar jin ra’ayin jama’a da cibiyar Lowy ta gudanar a baya-bayan nan ta nuna cewa kashi 56 cikin 100 na jama’ar Australiya ne kawai suka amince da Amurka wajen yin abin da ya dace idan aka kwatanta da kashi 61 cikin 100 na bara. Wannan wata alama ce da ke nuna cewa al’ummar Australiya na fahimtar hakikanin fa’idar dunkulewar kasashen duniya, saboda haka, bukatar aiwatar da manufofin ketare mai cin gashin kanta, na tabbatar da alakar aiki tsakanin Australiya da kasar Sin ya zama wani muhimmin bangare.

Sin
CGTN Hausa
+ postsBio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ofishin Jakadancin Sin A Nijeriya Ya Shirya Taron Murnar Cika Shekaru 99 Da Kafuwar Rundunar PLA Ta Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Farfesa Dr. Otto Heinrich Herzog: Sin Tana Da Tsari Mai Kyau Na Aiwatar Da Dabarun Ci Gaba
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Yiwu Ta Duniya –Yadda Xi Jinping Ke Kulawa Da Jagorantar Ci Gaban Yiwu”
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Baya Ga “Sanyi Irin Na Sin”, Akwai Wasu Abubuwa Da Yawa Da Masu Yawon Bude Ido Na Turai Ke Sha’awa Kan Kasar

MASU ALAKA

Ofishin Jakadancin Sin A Nijeriya Ya Shirya Taron Murnar Cika Shekaru 99 Da Kafuwar Rundunar PLA Ta Sin
Daga Birnin Sin

Ofishin Jakadancin Sin A Nijeriya Ya Shirya Taron Murnar Cika Shekaru 99 Da Kafuwar Rundunar PLA Ta Sin

July 25, 2026
Farfesa Dr. Otto Heinrich Herzog: Sin Tana Da Tsari Mai Kyau Na Aiwatar Da Dabarun Ci Gaba
Daga Birnin Sin

Farfesa Dr. Otto Heinrich Herzog: Sin Tana Da Tsari Mai Kyau Na Aiwatar Da Dabarun Ci Gaba

July 25, 2026
An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Yiwu Ta Duniya –Yadda Xi Jinping Ke Kulawa Da Jagorantar Ci Gaban Yiwu”
Daga Birnin Sin

An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Yiwu Ta Duniya –Yadda Xi Jinping Ke Kulawa Da Jagorantar Ci Gaban Yiwu”

July 25, 2026
Next Post
Gwamnan Zamfara Ya Nemi Karin Tallafi Ga Manyan Makarantun Jihar

Gwamnan Zamfara Ya Nemi Karin Tallafi Ga Manyan Makarantun Jihar

LABARAI MASU NASABA

Bala Mohammed

Sadakin Budurwa ₦3,000 Na Bazawara ₦1,500: Gwamnatin Bauchi Ta Ƙaryata Batun

July 26, 2026
Arewa Ta Rasa Alƙiblarta – Dattawan Arewa

Arewa Ta Rasa Alƙiblarta – Dattawan Arewa

July 26, 2026
Dauda Dauda Lawal Ya Sha Alwashin Farfaɗo Da Masana’antar Yadi Ta Zamfara

Dauda Dauda Lawal Ya Sha Alwashin Farfaɗo Da Masana’antar Yadi Ta Zamfara

July 26, 2026
Gwamna Uba Sani Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Kyauta Ga Manoma 150,000  A Kaduna

Gwamna Uba Sani Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Kyauta Ga Manoma 150,000 A Kaduna

July 26, 2026
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Birtaniya Ta Yaba Wa Tinubu Kan Sauye-sauyen Tattalin Arziki

July 25, 2026
Ofishin Jakadancin Sin A Nijeriya Ya Shirya Taron Murnar Cika Shekaru 99 Da Kafuwar Rundunar PLA Ta Sin

Ofishin Jakadancin Sin A Nijeriya Ya Shirya Taron Murnar Cika Shekaru 99 Da Kafuwar Rundunar PLA Ta Sin

July 25, 2026
Sabon Rahoton Bankin Duniya Ya Yaba Da Yadda Tattalin Arzkin Nijeriya Ke Bunkasa

Sabon Rahoton Bankin Duniya Ya Yaba Da Yadda Tattalin Arzkin Nijeriya Ke Bunkasa

July 25, 2026
Farfesa Dr. Otto Heinrich Herzog: Sin Tana Da Tsari Mai Kyau Na Aiwatar Da Dabarun Ci Gaba

Farfesa Dr. Otto Heinrich Herzog: Sin Tana Da Tsari Mai Kyau Na Aiwatar Da Dabarun Ci Gaba

July 25, 2026
Yadda Ake Faten Dankalin Turawa Da Kaza

Yadda Ake Faten Dankalin Turawa Da Kaza

July 25, 2026
An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Yiwu Ta Duniya –Yadda Xi Jinping Ke Kulawa Da Jagorantar Ci Gaban Yiwu”

An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Yiwu Ta Duniya –Yadda Xi Jinping Ke Kulawa Da Jagorantar Ci Gaban Yiwu”

July 25, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.