• English
  • Business News
Friday, August 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Firaministan Kasar Sin Ya Jaddada Hadin Kai Da Hadin Gwiwa A Taron Davos

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Firaministan Kasar Sin Ya Jaddada Hadin Kai Da Hadin Gwiwa A Taron Davos

新华社照片,天津,2023年6月27日 李强出席2023年夏季达沃斯论坛开幕式并致辞 6月27日上午,国务院总理李强在天津出席2023年夏季达沃斯论坛开幕式并致辞。 新华社记者 王晔 摄

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yau Talata ne, firaministan kasar Sin Li Qiang ya jaddada hadin kai da hadin gwiwa a lokacin da yake jawabi wajen bude taron shekara-shekara na sabbin zakaru karo na 14, wanda ake kira da Davos na bazara, a gundumar Tianjin dake arewacin kasar Sin.

  • Mataimakiyar Sakatare Janar Na MDD Na Ziyara A Kasar Sin 

Li ya ce, a cikin shekaru ukun da suka gabata, dukkan kasashe sun yi matukar fafatawa da cutar COVID-19, wacce ta nuna karfin hadin kan dan Adam tare da kula da juna a cikin mawuyacin hali.

Ya kara da cewa, babu wata kasa da za ta zauna lami-lafiya a yayin da ake fuskantar tashin hankali ba tare da ta nemi ɗauki daga sauran kasashe ba. Bugu da kari, bil’adama na fuskantar kalubale a duniya kamar sauyin yanayi, haɗarin bashi, da tafiyar hawainiyar bunkasuwa, da gibin arziki.

Li ya kuma ce, zalunci da wasu nau’in danniya, har ma da yake-yake na cikin gida, da rikice-rikicen yankuna a cikin ’yan shekarun nan, ba kawai sun jawo babbar bala’i ga jama’ar yankunan da abin ya shafa ba, har ma sun haddasa babbar illa ga ci gaban duniya.

Ya kuma bukaci a yi kokarin tabbatar da gaskiya da adalci, da yin aiki tukuru don magance matsalar tsaro, tare da kiyaye zaman lafiya da kwanciyar hankali don ci gaba.

Labarai Masu Nasaba

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

Sannan firaministan kasar Sin Li Qiang ya halarci taron tattaunawa na ’yan kasuwa, a yayin taron koli na tattauna tattalin arzikin duniya dake gudana a birnin Tianjin, inda ya yi musayar raayi da wakilan ’yan kasuwa.

Darakta janar ta hukumar kula da cinikayya ta duniya WTO, Ngozi Okonjo Iweala da kimanin ’yan kasuwa 120 daga kasashe da yankuna sama da 20 ne suka halarci taron.

Bayan sauraron jawaban da wakilan ’yan kasuwa mahalartar taron suka gabatar, Li Qiang ya ce abun da aka fi bukata a duniya shi ne tuntubar juna da musaya, kuma abu mafi muhimmanci shi ne hadin gwiwa bisa adalci.

Ya ce ba kan ci gabanta kadai ta ke mayar da hankali ba, kasar Sin tana kuma gabatar da damarmakin samun ci gaba ga dukkan bangarori. A cewarsa, Sin kasa ce mai bude kofa, mai tafiya da kowa, kuma sahihiya.

Ya ce a shirye suke su hada hannu da ’yan kasuwa daga mabanbantan kasashe wajen ingiza karin kuzari ga habaka tattalin arzikin duniya. (Masu Fassarawa: Yahaya Babs, Faiza Mustapha)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Nada Mace Shugabar Masu Rinjayen Majalisar Dokokin Adamawa

Next Post

Jarumar Nollywood, Mercy Ta Sauke Farali A Saudiyya Bayan Ta Musulunta

Related

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

9 hours ago
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington
Daga Birnin Sin

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

10 hours ago
Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela
Daga Birnin Sin

Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela

11 hours ago
Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli
Daga Birnin Sin

Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli

12 hours ago
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

13 hours ago
Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta

14 hours ago
Next Post
Jarumar Nollywood, Mercy Ta Sauke Farali A Saudiyya Bayan Ta Musulunta

Jarumar Nollywood, Mercy Ta Sauke Farali A Saudiyya Bayan Ta Musulunta

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Bukatar Farfado Da Cibiyoyin Bincike Don Bunkasa Kasa

August 22, 2025
EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

August 21, 2025
Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

August 21, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

August 21, 2025
Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela

Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela

August 21, 2025
Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli

Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli

August 21, 2025
Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu

Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu

August 21, 2025
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

August 21, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta

August 21, 2025
NGF Ta Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Gwamna Ododo

NGF Ta Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Gwamna Ododo

August 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.