• English
  • Business News
Tuesday, October 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Garkuwa Da Mutane: Wani Ba’indiye Da Ake Zargi Ya Nemi Shafa Wa ‘Yan Nijeriya Kashin Kaji

by Rabi'u Ali Indabawa
2 months ago
Garkuwa

Wani matashi dan shekara 43 da ake zargin dan Kasar Indiya ne mai suna Sumit Sood, wanda aka kama bisa zargin satar wasu dalibai uku na makarantar Bishop Cotton School da ke gundumar Shimla, da farko ya yi kokarin dora laifin a kan wasu ‘yan kungiyar asiri na Nijeriya, kamar yadda jaridar PUNCH Metro ta ruwaito.

A cewar jaridar The Indian Edpress, ‘yansanda sun ce bayan sace daliban, Sood ya yi kira ta hanyar lambar waya ga iyayensu, yana mai nuna cewa “gungun ‘yan Nijeriya ne” suka tilasta shi ya nemi kudin fansa.

  • Hukumar Kwastam Ta Kama Kayan Maye Na Miliyan 680 A Katsina
  • Jihar Xizang Ta Baiwa Duniya Mamaki Da “Canji Mai Girma” Da Ta Samu a Cikin Shekaru 60 Da Suka Gabata 

An yi zargin cewa ya ba da umarnin a biya kudin fansa a cikin Bitcoin kuma ya gargadi iyayen “ka da su sanar da kowa, musamman jami’an makarantar, idan ba haka ba ‘yan kungiyar za su cutar da yaran da shi.”

Shimla Sufeto na ‘yansanda, Sanjeeb Gandhi, ya shaida wa jaridar The Indian Edpress cewa, “An yi wannan kiran ne ta manhajar TedtMe. Wanda ake zargin ya so a biya kudin fansa a Bitcoin.

“Binciken wayar salular Sood ya nuna cewa ya bincika kuma ya bincuke shafukan intanet sama da dozin uku, tashoshi na labarai na gida, da intanet BCS don duba ko labarin sacewar ya yadu.”

LABARAI MASU NASABA

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

‘Yansanda Sun Kama Mutum Hudu Da Ake Zargi Da Aikata Muggan Laifuka A Yobe

Gandhi ya kara da cewa lokacin da Sood ya samu labarin da misalin karfe 8 na daren ranar Asabar cewa rahotannin daliban da suka bata sun bayyana, “ya yi shirin dauke su daga kauyensa Kokunala zuwa Chandigarh.

“Sood ya ajiye daliban a gidansa mai hawa uku da ke Kokunala saboda wurin da yake da nisa.” “Babu kowa a gidan lokacin da ya kawo su. Kafin ya aikata laifin, Sood ya sace bindigar mahaifinsa mai lasisi.”

Da yake karin haske game da motsin wanda ake zargin kafin yin garkuwa da shi, SP ya ce, “A daren da ya gabata, ya zauna a gidan kakaninsa da ke Ram Bazar na Shimla.

“Ya kauce wa CCTB ta hanyar daukar hanyar Bemloi-New Shimla kuma ya jira fiye da sa’o’i hudu a cikin motarsa, dauke da farantin karya, wanda ya ajiye kimanin mita 100 daga kofar makarantar. Har ma ya yi fitsari a cikin kwalbar a cikin motar.”

A yayin sake gina wurin da ake aikata laifukan, ‘yansanda sun ce Sood ya gano wurin da ke kusa da Dhalli inda ya rufe idanuwan dalibai uku, inda ya canza lambar motarsa, da kuma hanyoyin da ya bi ya isa gidansa na Kokunala da ke kusa da Kotkhai a ranar 9 ga watan Agusta. An shirya Sood zai gurfana a gaban kotu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi
Kotu Da Ɗansanda

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

October 4, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Kama Mutum Hudu Da Ake Zargi Da Aikata Muggan Laifuka A Yobe

October 4, 2025
Yaki Da Miyagun Kwayoyi: Kamfanin LEADERSHIP Da NDLEA Sun Kulla Kawance
Kotu Da Ɗansanda

NDLEA Ta Farmaki Masu Safarar Muggan Kwayoyi A Sassan Nijeriya

September 27, 2025
Next Post
NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano

NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100

Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100

October 28, 2025
An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

October 28, 2025
’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi

’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi

October 28, 2025
Mutum 18 Sun Mutu, 40 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Kebbi 

An Kashe Mutum 10 A Harin Ramuwar Gayya A Jihar Kebbi

October 28, 2025
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka

Zargin Almundahana: An Ɗage Shari’ar  Ganduje Da Matarsa Saboda Rashin Miƙa Takardu

October 28, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

Sojoji Sun Kashe Masu Yi Wa ISWAP 4 Safarar Makamai A Borno

October 28, 2025
Garkuwa

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

October 27, 2025
An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

October 27, 2025
Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

October 27, 2025
Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

October 27, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.