ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, July 11, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukumar Kwastam Ta Kama Kayan Maye Na Miliyan 680 A Katsina

by El-Zaharadeen Umar
11 months ago
Katsina

Hukumar hana fasa kwabri ta kasa reshen jihar Katsina ta yi nasarar kama kayan maye da motoci guda biyu wanda kudin ya kai naira miliyan 721,592,250 a Katsina.

Wannan nasara dai sun same ta a yankin Daura akan iyakar Nijeriya da kasar Nijar inda ake kokarin shigowa da wadannan haramtattu kayayyaki.

  • EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo
  • Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

Da yake jawabi a lokacin taron manema labarai a Katsina shugaban hukumar Idris Abba Aji ya bayyana wannan nasara a matsayin ta kasa baki daya.

ADVERTISEMENT

Ya kara da cewa irin wadannan kayayyakin maye ne ake kaiwa ‘yan ta’adda domin su ci gaba da kai wa al’umma hare-haren wuce gona da iri a jihar Katsina da arewacin Nijeriya baki daya.

Abba Aji wanda ya ce kama wadannan kayayyaki za su taimaka wa kokarin jami’an tsaro da gwamnati wajen ganin an kawo karshen matsalar tsaro a Nijeriya musamman yankin arewa da batun ya fi kamari.

LABARAI MASU NASABA

2027: Tinubu Ya Sake Zaɓar Shettima A Matsayin Abokin Takararsa

An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa

Shugaban hukumar hana fasa kwabri ta kasa ya ce sun kama kwali goma sha hudu na Tramadol wanda kudin da ya kai naira miliyan 650 da kuma pregabalin kwali 38 wanda kudin da ya kai naira miliyan 28,500

Kazalika ya ci gaba bayanin cewa sun kama tabar wiwi wanda ya kai kulli 174 kudin ta sun kai naira miliyan 1,807,250 .

“Duk a lokacin wannan kamen mun samu nasarar kama motoci guda biyu Toyota land cruiser mai launi ash mai lamba ABJ 451 AP Abuja wanda kudin ta suka kai miliyan 10,509

Sai kuma Toyota Jeep land cruiser baka mai lamba YAB 935 BJ Abuja wanda suka ce kudin ta zai kai naira miliyan 12,600.

A cewar sa, sun kama wadannan motoci bisa bayanan sirri da suka samu wanda kuma sun cafke mutum guda wanda yanzu an ba da belin sa kafin ranar zuwa kotu.

Ya kara da cewa jama’a sun fara korafi a kan yadda jami’an tsaro na Kwastam ke tare manyan motoci a kan hanya wanda ya ce labarin sirri da suke samu ya sa suke yin haka wanda yanzu ga nasara an samu.

“Yanzu an fito da sabbin dabarun yin fasa kwabri inda ake amfani da manyan motoci Na alfarma wanda ake sa ran cewa ba za a iya tsaida su a kan hanya ba, sai a dauko kayan laifi a wuce da su,”inji shi

Idris Abba Aji ya ce jami’an da da sauran jami’an tsaro a shirye suke wajen ganin sun taimaka wa kokarin da gwamnati ke yi na dakile shigowa da muggan kwayoyi domin kaiwa ‘yan bindiga.

Kazalika ya nuna irin illar da shigowa da irin wadannan kwayoyi ke yi wajen ba da aiki baya musamman fada da ‘yan bindiga da mafi yawan su sai shi. Sha kwaya kafin su kai hare-haren wuce gona da iri.

Daga karshe ya yi fatan cewa al’umma su ci gaba da taimaka masu da bayanan sirri domin ganin an samu nasarar da ake bukata a Nijeriya da kuma jihar Katsina.

Katsina
El-Zaharadeen Umar
+ postsBio
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Ko Shirin Da Gwamnatin Jihar Katsina Ke Yi Wa Manoma Zai  Amfane Su A wannan Daminar?
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Mutum 1,000 Daga Jam’iyyar ADC Sun Koma PDP A Jihar Katsina
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Tinubu Ya Amince Da Ɗaukar Ma’aikatan Gandun Daji 1,000 Domin Matsalolin Tsaro A Katsina

MASU ALAKA

2027: Tinubu Ya Sake Zaɓar Shettima A Matsayin Abokin Takararsa
Da ɗumi-ɗuminsa

2027: Tinubu Ya Sake Zaɓar Shettima A Matsayin Abokin Takararsa

July 10, 2026
An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa
Manyan Labarai

An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa

July 10, 2026
Xi Ya Zanta Da Shugabar Namibia
Labarai

Xi Ya Zanta Da Shugabar Namibia

July 10, 2026
Next Post
Jihar Xizang Ta Baiwa Duniya Mamaki Da “Canji Mai Girma” Da Ta Samu a Cikin Shekaru 60 Da Suka Gabata 

Jihar Xizang Ta Baiwa Duniya Mamaki Da "Canji Mai Girma" Da Ta Samu a Cikin Shekaru 60 Da Suka Gabata 

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Fitar Da Shirin Kai Wa Matakin Koli Na Fitar Da Hayakin Carbon

Kasar Sin Ta Fitar Da Shirin Kai Wa Matakin Koli Na Fitar Da Hayakin Carbon

July 10, 2026
Sin Ta Yi Nasarar Dawo Da Rokar Da Ake Sarrafa Dawowarta A Tashin Farko Na Samfurin Long March-10B

Sin Ta Yi Nasarar Dawo Da Rokar Da Ake Sarrafa Dawowarta A Tashin Farko Na Samfurin Long March-10B

July 10, 2026
CMG Ya Gabatar Da Shiri Na Musamman Mai Taken “Samun Nasara Dangane Da AI+” A Ketare

CMG Ya Gabatar Da Shiri Na Musamman Mai Taken “Samun Nasara Dangane Da AI+” A Ketare

July 10, 2026
Zargin Da Wasu Sassa Ke Yiwa Kasar Sin Na Takure Sauran Kasashe Masu Tasowa Ba Shi da Tushe Ko Makama

Zargin Da Wasu Sassa Ke Yiwa Kasar Sin Na Takure Sauran Kasashe Masu Tasowa Ba Shi da Tushe Ko Makama

July 10, 2026
2027: Tinubu Ya Sake Zaɓar Shettima A Matsayin Abokin Takararsa

2027: Tinubu Ya Sake Zaɓar Shettima A Matsayin Abokin Takararsa

July 10, 2026
Taron Kara Wa Juna Sani Na Duniya Ya Yi Nazari Kan Kwarewar Kasar Sin Wajen Rage Talauci

Taron Kara Wa Juna Sani Na Duniya Ya Yi Nazari Kan Kwarewar Kasar Sin Wajen Rage Talauci

July 10, 2026
An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa

An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa

July 10, 2026
Xi Ya Zanta Da Shugabar Namibia

Xi Ya Zanta Da Shugabar Namibia

July 10, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

Ko Ka San Dalilin Da Ya Sa Chana Da Indiya Ba Sa Buga Kofin Duniya?

July 10, 2026
“Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka

“Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka

July 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.