• English
  • Business News
Sunday, July 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gasar Olympics Na Kyautata Abota, Da Inganta Makomar Bai daya

by Sulaiman and CGTN Hausa
11 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Gasar Olympics Na Kyautata Abota, Da Inganta Makomar Bai daya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sau da dama mu kan nakalto Pierre de Coubertin, wanda ya kafa kwamitin Olympics na kasa da kasa kuma aka fi sani da uban wasannin Olympics na zamani, inda ya ce, “Shiga gasar wasannin Olympics ya fi lashe gasar muhimmanci, saboda muhimmin abu a rayuwa ba shi ne yin nasara ba, amma yin fafutuka cike da kwarin gwiwa shi ne nasara. Yada wadannan ka’idoji na karfafa gwiwa, da jarumta, da gina bil Adama mai kishi da karimci.” Tabbas wannan batu haka yake, saboda gasar wasannin Olympics ta dade da sauya manufarta ta zakulo mafi kyawun ‘yan wasa a duniya, yanzu ta zama dandalin cudanyar bil’adama, bege da mafarkai, da zaman lafiya da hadin kai. Wasanni gaba daya, musamman wasannin Olympics, na hada kan jama’a ba tare da la’akari da bambancin matsayi na shugabanci, ko siyasa ko addini ba. Kasar Faransa ce ta karbi bakunci gasar Olympics ta bana wadda ta gudana daga ranar 25 ga Yuli zuwa ta 11 ga Agusta. ’Yan wasa sun fafata tsakaninsu cike da kauna da kishin kasashensu a zuciya yayin da suka yi cudanya da takwarorinsa cikin nishadi da annushwa.

 

Bana ce ta cika shekaru 60 da kulla huldar diflomasiya tsakanin Sin da Faransa, kuma gasar wasannin Olympic ta sake ba da damammaki ga kasashen biyu wajen karfafa dankon zumuncin dake tsakaninsu, kuma ta yin hakan, za su sa kaimi ga yin hadin gwiwa bisa la’akari da muhimmancin samun ci gaba a duniya. A kwanakin da suka biyo bayan bikin bude gasar, mun ga sakonni da dama a kafar yanar gizo daga abokai na kasar Sin wadanda suka yaba da gagarumin gudummawa da kasar Sin ta bayar ga nasarar bikin a birnin Paris.

 

Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya bayyana ruhin Olympics a yayin da ya kai ziyara kasar Faransa a watan Mayun shekarar 2024, domin halartar bikin rufe taro karo na shida na kwamitin ‘yan kasuwa na Sin da Faransa, inda ya ce, yana kallon wasannin Paris a matsayin wata dama ga kasashen biyu wajen zurfafa dangantakarsu ta tarihi, ya kuma jaddada kudurinsu na ciyar da rayuwar bil’adama gaba. Ya ce, “Gasar Olympics wata alama ce ta hadin kai, da abokantaka da kuma fahimtar juna. Bari mu dage wajen cimma burin da kasashenmu biyu suka kulla a lokacin kulla huldar diflomasiyya, mu kara dankon zumuncin gargajiya, da aiwatar da taken Olympic na ‘Mu Kara Sauri, da Girma, da Karfi da kuma Yin Hadin Gwiwa’. Mu hada hannu don bude wani sabon zamani na hadin gwiwa tsakanin Sin da Faransa da kuma rubuta sabon babi na gina al’umma mai makoma mai ma’ana ga bil’Adama.” (Mohamed Yahaya)

Labarai Masu Nasaba

An Yi Taron Farko Na Shugabannin Matasa Na Dandalin Zaman Lafiya Da Tsaro Na Sin Da Afirka

Kasar Sin Ta Ba Da Rahoton Samun Ci Gaban Aikin Gona Mara Gurbata Muhalli Ba Tare Da Tangarda Ba


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Firaministar Congo Kinshasa: Cibiyar Al’adu Ta Tsakiyar Afirka Ta Kara Shaida Nasarar Hadin Gwiwar Kasar Da Kasar Sin

Next Post

Anya Nahiyar Afirka Fili Ne Na Gudanar Da Takara?

Related

An Yi Taron Farko Na Shugabannin Matasa Na Dandalin Zaman Lafiya Da Tsaro Na Sin Da Afirka
Daga Birnin Sin

An Yi Taron Farko Na Shugabannin Matasa Na Dandalin Zaman Lafiya Da Tsaro Na Sin Da Afirka

7 hours ago
Kasar Sin Ta Ba Da Rahoton Samun Ci Gaban Aikin Gona Mara Gurbata Muhalli Ba Tare Da Tangarda Ba
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Ba Da Rahoton Samun Ci Gaban Aikin Gona Mara Gurbata Muhalli Ba Tare Da Tangarda Ba

8 hours ago
Xia Xueying: Muna Sayo Kashi 90% Na Kayan Aikinmu Daga Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Xia Xueying: Muna Sayo Kashi 90% Na Kayan Aikinmu Daga Kasar Sin

9 hours ago
Wakilin Sin: Hukumar Shiga Tsakani Ta Duniya Za Ta Karfafa Warware Takaddamar Kasa Da Kasa Cikin Lumana
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin: Hukumar Shiga Tsakani Ta Duniya Za Ta Karfafa Warware Takaddamar Kasa Da Kasa Cikin Lumana

10 hours ago
Xi Da Takwaransa Na Mauritania Ghazouani Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 60 Da Kulla Huldar Diflomasiyya
Daga Birnin Sin

Xi Da Takwaransa Na Mauritania Ghazouani Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 60 Da Kulla Huldar Diflomasiyya

11 hours ago
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

1 day ago
Next Post
Anya Nahiyar Afirka Fili Ne Na Gudanar Da Takara?

Anya Nahiyar Afirka Fili Ne Na Gudanar Da Takara?

LABARAI MASU NASABA

Kamfanin Puma Zai Biya Man City Fam Biliyan 1 A Shekara 10 Domin Samar Wa Kungiyar Kayan Wasa

Kamfanin Puma Zai Biya Man City Fam Biliyan 1 A Shekara 10 Domin Samar Wa Kungiyar Kayan Wasa

July 19, 2025
An Yi Taron Farko Na Shugabannin Matasa Na Dandalin Zaman Lafiya Da Tsaro Na Sin Da Afirka

An Yi Taron Farko Na Shugabannin Matasa Na Dandalin Zaman Lafiya Da Tsaro Na Sin Da Afirka

July 19, 2025
Yadda Donal Trump Ya Lashe Zaben Shugabancin Amurka

Putin Ya Fita Daga Raina – Trump

July 19, 2025
Kasar Sin Ta Ba Da Rahoton Samun Ci Gaban Aikin Gona Mara Gurbata Muhalli Ba Tare Da Tangarda Ba

Kasar Sin Ta Ba Da Rahoton Samun Ci Gaban Aikin Gona Mara Gurbata Muhalli Ba Tare Da Tangarda Ba

July 19, 2025
Dole Mu Hada Kai Da ‘Yan Siyasa Don Ciyar Da Masana’antar Kannywood Gaba -Shugaban MOPPAN

Dole Mu Hada Kai Da ‘Yan Siyasa Don Ciyar Da Masana’antar Kannywood Gaba -Shugaban MOPPAN

July 19, 2025
Xia Xueying: Muna Sayo Kashi 90% Na Kayan Aikinmu Daga Kasar Sin

Xia Xueying: Muna Sayo Kashi 90% Na Kayan Aikinmu Daga Kasar Sin

July 19, 2025
Lamine Yamal Na Fuskantar Bincike Kan Bikin Zagayowar Ranar Haihuwarsa A Spain

Lamine Yamal Na Fuskantar Bincike Kan Bikin Zagayowar Ranar Haihuwarsa A Spain

July 19, 2025
Wakilin Sin: Hukumar Shiga Tsakani Ta Duniya Za Ta Karfafa Warware Takaddamar Kasa Da Kasa Cikin Lumana

Wakilin Sin: Hukumar Shiga Tsakani Ta Duniya Za Ta Karfafa Warware Takaddamar Kasa Da Kasa Cikin Lumana

July 19, 2025
‘Yan Makaranta Sun Kera Mota Mai Amfani Da Lantarki A Sakkwato

‘Yan Makaranta Sun Kera Mota Mai Amfani Da Lantarki A Sakkwato

July 19, 2025
Xi Da Takwaransa Na Mauritania Ghazouani Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 60 Da Kulla Huldar Diflomasiyya

Xi Da Takwaransa Na Mauritania Ghazouani Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 60 Da Kulla Huldar Diflomasiyya

July 19, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.