Jama’a muna yi muku barka da Salah tare da barka da juma’a, Allah ya sa mu yi bikin sallah lafiya, ya kuma ba mu ladan da ke cikin wannan rana ta juma’a.
Kamar kowane mako yau ma shafin na tafe da sakonnin gaishe-gaishen da ku ka aiko mana da su, sai dai za mu dan tsakuri kadan daga cikin sakonnin da ku ka aiko mana.
Sakon farko ya fara da cewa:
Sako daga Anas Abubakar Jihar Kano:
Ina giashe su Mukhtar Hassan, ina gaishe da Nuraddeen, ina gaishe da Mahaifina Abubakar Muhammad, ina gaishe Mahaifiyata Hafsat Usman, ina gaishe da Abdussamad, ina gaishe da Imran, ina gaishe Sani Yusuf sai Emanuel, ina gaishe da Muhammad Nasir, ina gaishe da Kabir Abdullahi, Ina gaishe da Rufa’i Muhammad, da fatan za su yi juma’a lafiya
Sako Daga Maryam’s Delight CEO
Ina gaida Iyayena(Mummy da Daddy), sai kawena kamarsu Zaituna, Zeeta, Zeenah, Rahi, Fa’iza(Sweet beb), Anisa sahad mai zobe, Hadidi Safaya, Khairiyya James, Mary Michael, sai Students dina kamar su Safina, Zahratee, Jamlat,Gracee, Ummitah, Lulu, Safnah, Safiyya Kamlat Hadi, Tamallah Irfan, Shamsiyya Mustapha, Nafisa Idris IBB, Salma Aliyu Shahutu, Nadiyya Aminu Kosam, da fatan sun yi juma’a lafiyya, Amin.
Sako daga Lailah daga Maryam’s Delight
Da farko dai zan gaishe da uwar dakina kuma allon kwaikwayona, Hajiya Maryam, sai abokan makarantarmu Ayusha Alee Mai goro, Salma Aliyu Shahutu, Maimunatu Hassan, Taslim Sajaj, Khadija Mukhtar, Zee Sheik, Ameenah Jameel Bichi, Rukayya Isoufou, Chamsiyya Abdoulaye, Nahnah Fatimah, Labiba Kabeer Ajingi, Maryam Jameel Bichi, Imantee, Fatima Zahra Galadima, ina musu fatan za su yi juma’a lafiyya.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp