• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Goron Sallah

by Bilkisu Tijjani
1 year ago
in Madubin Rayuwa
0
Goron Sallah
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Da yake al’ummar Musulmi a duk fadin duniya na ci gaba da gudanar da bukukuwan karamar Sallah, mu ma ashafinmu na Taskira ba a bar mu a baya ba, domin kuwa Mabiya shafin da dama sun aiko da sakon gaishe-gaishen Barka Da Sallah ga ‘yan’uwa da abokan arziki tare da fatan Allah ya maimaita mana. Ga wasu daga cikin sakonnin kamar haka:

Hassana Sulaiman, Hadejia A Jihar Jigawa:

Sakon gaisuwa ta ya fada kan duk wasu al’ummar da ke bibiyar gidan wannan jaridar sai kuma sakona ga Aminu Adamu Malam madori, Umar baban yaya sabon gida da Minka’ilu Dauda Inkaibo da Asma’u Sa’eed Musa da Hauwa Muhd Adam da Aisha Abdullahi Muktar, sannan a karshe sai Aisha M. Ahmad fatan an yi sallah lafiya.

Aminu Adamu Malam Maduri:

Ga sakon gaisuwar sallah ta kamar haka; Babana Alhaji Adamu, Yayana Nasiru Adamu, Jibrin Adamu, Umar Adamu, Usman Adamu, Amadu Adamu, Rahama Musa Dan zomo, Umar Babanyaya Sabongida, Muttaka MTK Shawu, Rabiu Usman Dunari, Auwal Senior Dunari, Umar Sabo (Sarkin sansani), Sani Mai Gari Sansani, Mohammed Sabo Sansani, Najib Muhd Magaji Sansani, Abdullahi Idris Sansani, Alhassan Abdulrahman Bununu, Sulaiman Bununu, Rabi’at Sidi Bala, Hassana Suleiman Hassana, Sadi Umar Klubert, Idris Bobo Malam Madori, Kabiru Hassan Malam Madori

Labarai Masu Nasaba

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Da Duk kanin al’ummar Musulmin duniya baki daya, Allah ya karbi ibadar mu, Allah ya maimaita mana.

Hafsat Sa’eed Jihar Neja:

Sannan ina mika sakon barka da sallah ga daukacin al’ummar musulmi baki daya, da ‘yan’uwa da abokan arziki, na kusa dana nesa, musamman yankinmu na Arewa.

Comrade Anas Bin Maleek Jigawa:

A karshe ina mika sakon gaisuwa ta ga kafatanin al’ummar musulmai da suke bikin sallar bana, kuma ina rokon Allah madaukakin sarki ya karbi ibadunmu, ya sa mun dace, duniya da lahira, Amin.

Alhaji Aminu Garba Halliru Kano:

Ina mika sakon gaisuwa ga iyayenmu da abokan arziki, da CEO MANNAS data, da Aminina Usman Muhammad Alhaji, ina mika sakon gaisuwa ta ga CEO SHARIFEE COMPUTER TECHNOLOGY SERBICES, sannan ina mika sakon gaisuwa ga Hajiya Umma da Hajiya Yaya Ameera da kuma Hajiya Humairah da Al-Mustapha da Nana Hafsa da Ramlat da Muhammad da Abutraf, sanan ina mika sakon gaisuwa ga iyalen Yusuf Bala da Ma’ul Hayati ta Hauwa Yusuf Bala, da daukacin al’ummar musulmi gabadaya.

Lawan Isma’il (Lisary):

Ina miko sakon gaisuwata ga dukkan musulmin duniya maza da mata manya da yara Allah ya sa kowa yayi sallah lafiya, ina mika sakon gaisuwata ga amaryata in sha Allah wato Ameena Aminu (UMMI) ARGUNGU.

Umar Babanyaya Sabongida Kafin-Hausa

Sakon gaisuwa ta zuwa ga Aminu Adamu malam madori, da Hassana Sulaiman Hadejia da Rabiu mai shago sabon gida da Yakuba mai manja funtuwa da Muhammad Kamisu Jabo da Ibrahim SD kusfa Zariya da Mamana Maryam mai kayan miya Damaturu da Abdulkarim mai wankin hula Sabon gida, da fatan Sun yi Sallah lafiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Goron Sallah
ShareTweetSendShare
Previous Post

Da Ɗumi-ɗumi: An Ɗaure Bobrisky Wata 6 Ba Tare Da Zaɓin Biyan Tara Ba

Next Post

Gwamnatin Tarayya Za Ta Yi Aiki Da Manhajoji Domin Tantance Kwazon Ministoci

Related

Goron Sallah
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

2 weeks ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

2 months ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

2 months ago
Goron Sallah
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

3 months ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

3 months ago
Wakilin LEADERSHIP Ya Zama Shugaban Wakilan Kafafen YaÉ—a Labarai A Kebbi
Labarai

Wakilin LEADERSHIP Ya Zama Shugaban Wakilan Kafafen YaÉ—a Labarai A Kebbi

4 months ago
Next Post
Cire Tallafin Mai: Za A Fara Bai Wa Talakawa Dubu 8 Duk Wata

Gwamnatin Tarayya Za Ta Yi Aiki Da Manhajoji Domin Tantance Kwazon Ministoci

LABARAI MASU NASABA

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.