ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Goron Sallah

by Bilkisu Tijjani
2 years ago
Goron Sallah

Da yake al’ummar Musulmi a duk fadin duniya na ci gaba da gudanar da bukukuwan karamar Sallah, mu ma ashafinmu na Taskira ba a bar mu a baya ba, domin kuwa Mabiya shafin da dama sun aiko da sakon gaishe-gaishen Barka Da Sallah ga ‘yan’uwa da abokan arziki tare da fatan Allah ya maimaita mana. Ga wasu daga cikin sakonnin kamar haka:

Hassana Sulaiman, Hadejia A Jihar Jigawa:

Sakon gaisuwa ta ya fada kan duk wasu al’ummar da ke bibiyar gidan wannan jaridar sai kuma sakona ga Aminu Adamu Malam madori, Umar baban yaya sabon gida da Minka’ilu Dauda Inkaibo da Asma’u Sa’eed Musa da Hauwa Muhd Adam da Aisha Abdullahi Muktar, sannan a karshe sai Aisha M. Ahmad fatan an yi sallah lafiya.

ADVERTISEMENT

Aminu Adamu Malam Maduri:

Ga sakon gaisuwar sallah ta kamar haka; Babana Alhaji Adamu, Yayana Nasiru Adamu, Jibrin Adamu, Umar Adamu, Usman Adamu, Amadu Adamu, Rahama Musa Dan zomo, Umar Babanyaya Sabongida, Muttaka MTK Shawu, Rabiu Usman Dunari, Auwal Senior Dunari, Umar Sabo (Sarkin sansani), Sani Mai Gari Sansani, Mohammed Sabo Sansani, Najib Muhd Magaji Sansani, Abdullahi Idris Sansani, Alhassan Abdulrahman Bununu, Sulaiman Bununu, Rabi’at Sidi Bala, Hassana Suleiman Hassana, Sadi Umar Klubert, Idris Bobo Malam Madori, Kabiru Hassan Malam Madori

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Da Duk kanin al’ummar Musulmin duniya baki daya, Allah ya karbi ibadar mu, Allah ya maimaita mana.

Hafsat Sa’eed Jihar Neja:

Sannan ina mika sakon barka da sallah ga daukacin al’ummar musulmi baki daya, da ‘yan’uwa da abokan arziki, na kusa dana nesa, musamman yankinmu na Arewa.

Comrade Anas Bin Maleek Jigawa:

A karshe ina mika sakon gaisuwa ta ga kafatanin al’ummar musulmai da suke bikin sallar bana, kuma ina rokon Allah madaukakin sarki ya karbi ibadunmu, ya sa mun dace, duniya da lahira, Amin.

Alhaji Aminu Garba Halliru Kano:

Ina mika sakon gaisuwa ga iyayenmu da abokan arziki, da CEO MANNAS data, da Aminina Usman Muhammad Alhaji, ina mika sakon gaisuwa ta ga CEO SHARIFEE COMPUTER TECHNOLOGY SERBICES, sannan ina mika sakon gaisuwa ga Hajiya Umma da Hajiya Yaya Ameera da kuma Hajiya Humairah da Al-Mustapha da Nana Hafsa da Ramlat da Muhammad da Abutraf, sanan ina mika sakon gaisuwa ga iyalen Yusuf Bala da Ma’ul Hayati ta Hauwa Yusuf Bala, da daukacin al’ummar musulmi gabadaya.

Lawan Isma’il (Lisary):

Ina miko sakon gaisuwata ga dukkan musulmin duniya maza da mata manya da yara Allah ya sa kowa yayi sallah lafiya, ina mika sakon gaisuwata ga amaryata in sha Allah wato Ameena Aminu (UMMI) ARGUNGU.

Umar Babanyaya Sabongida Kafin-Hausa

Sakon gaisuwa ta zuwa ga Aminu Adamu malam madori, da Hassana Sulaiman Hadejia da Rabiu mai shago sabon gida da Yakuba mai manja funtuwa da Muhammad Kamisu Jabo da Ibrahim SD kusfa Zariya da Mamana Maryam mai kayan miya Damaturu da Abdulkarim mai wankin hula Sabon gida, da fatan Sun yi Sallah lafiya.

Goron Sallah
Bilkisu Tijjani
+ postsBio
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Nasihar Da Ya Dace Dukkan Iyaye Su Yi Wa ‘Yaƴansu Yayin  Aure?
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Abin Da Yake Kashe Matanmu Na Hausawa
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Kafin Ki Nemi Saki, Nemi Amsar Waɗannan Tambayoyi Da Kanki
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Ko Kin San… Cututtukan Da Man Ridi Ke Warkarwa?

MASU ALAKA

GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

May 1, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

March 20, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

March 13, 2026
Next Post
Cire Tallafin Mai: Za A Fara Bai Wa Talakawa Dubu 8 Duk Wata

Gwamnatin Tarayya Za Ta Yi Aiki Da Manhajoji Domin Tantance Kwazon Ministoci

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.