ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Goron Sallah

by Bilkisu Tijjani
2 years ago
Goron Sallah

Da yake al’ummar Musulmi a duk fadin duniya na ci gaba da gudanar da bukukuwan karamar Sallah, mu ma ashafinmu na Taskira ba a bar mu a baya ba, domin kuwa Mabiya shafin da dama sun aiko da sakon gaishe-gaishen Barka Da Sallah ga ‘yan’uwa da abokan arziki tare da fatan Allah ya maimaita mana. Ga wasu daga cikin sakonnin kamar haka:

Hassana Sulaiman, Hadejia A Jihar Jigawa:

Sakon gaisuwa ta ya fada kan duk wasu al’ummar da ke bibiyar gidan wannan jaridar sai kuma sakona ga Aminu Adamu Malam madori, Umar baban yaya sabon gida da Minka’ilu Dauda Inkaibo da Asma’u Sa’eed Musa da Hauwa Muhd Adam da Aisha Abdullahi Muktar, sannan a karshe sai Aisha M. Ahmad fatan an yi sallah lafiya.

ADVERTISEMENT

Aminu Adamu Malam Maduri:

Ga sakon gaisuwar sallah ta kamar haka; Babana Alhaji Adamu, Yayana Nasiru Adamu, Jibrin Adamu, Umar Adamu, Usman Adamu, Amadu Adamu, Rahama Musa Dan zomo, Umar Babanyaya Sabongida, Muttaka MTK Shawu, Rabiu Usman Dunari, Auwal Senior Dunari, Umar Sabo (Sarkin sansani), Sani Mai Gari Sansani, Mohammed Sabo Sansani, Najib Muhd Magaji Sansani, Abdullahi Idris Sansani, Alhassan Abdulrahman Bununu, Sulaiman Bununu, Rabi’at Sidi Bala, Hassana Suleiman Hassana, Sadi Umar Klubert, Idris Bobo Malam Madori, Kabiru Hassan Malam Madori

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Da Duk kanin al’ummar Musulmin duniya baki daya, Allah ya karbi ibadar mu, Allah ya maimaita mana.

Hafsat Sa’eed Jihar Neja:

Sannan ina mika sakon barka da sallah ga daukacin al’ummar musulmi baki daya, da ‘yan’uwa da abokan arziki, na kusa dana nesa, musamman yankinmu na Arewa.

Comrade Anas Bin Maleek Jigawa:

A karshe ina mika sakon gaisuwa ta ga kafatanin al’ummar musulmai da suke bikin sallar bana, kuma ina rokon Allah madaukakin sarki ya karbi ibadunmu, ya sa mun dace, duniya da lahira, Amin.

Alhaji Aminu Garba Halliru Kano:

Ina mika sakon gaisuwa ga iyayenmu da abokan arziki, da CEO MANNAS data, da Aminina Usman Muhammad Alhaji, ina mika sakon gaisuwa ta ga CEO SHARIFEE COMPUTER TECHNOLOGY SERBICES, sannan ina mika sakon gaisuwa ga Hajiya Umma da Hajiya Yaya Ameera da kuma Hajiya Humairah da Al-Mustapha da Nana Hafsa da Ramlat da Muhammad da Abutraf, sanan ina mika sakon gaisuwa ga iyalen Yusuf Bala da Ma’ul Hayati ta Hauwa Yusuf Bala, da daukacin al’ummar musulmi gabadaya.

Lawan Isma’il (Lisary):

Ina miko sakon gaisuwata ga dukkan musulmin duniya maza da mata manya da yara Allah ya sa kowa yayi sallah lafiya, ina mika sakon gaisuwata ga amaryata in sha Allah wato Ameena Aminu (UMMI) ARGUNGU.

Umar Babanyaya Sabongida Kafin-Hausa

Sakon gaisuwa ta zuwa ga Aminu Adamu malam madori, da Hassana Sulaiman Hadejia da Rabiu mai shago sabon gida da Yakuba mai manja funtuwa da Muhammad Kamisu Jabo da Ibrahim SD kusfa Zariya da Mamana Maryam mai kayan miya Damaturu da Abdulkarim mai wankin hula Sabon gida, da fatan Sun yi Sallah lafiya.

Goron Sallah
Bilkisu Tijjani
+ postsBio
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Nasiha Ga Uwargida Kan Zafin Kishi (2)
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Muhimmancin Shan Ruwa Ga Kyawun Fata
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Nasiha Ga Uwargida Kan Zafin Kishi (1)
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Wainar Masara Da Miyar Yaji

MASU ALAKA

GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

June 12, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

May 1, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

March 20, 2026
Next Post
Cire Tallafin Mai: Za A Fara Bai Wa Talakawa Dubu 8 Duk Wata

Gwamnatin Tarayya Za Ta Yi Aiki Da Manhajoji Domin Tantance Kwazon Ministoci

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.