• English
  • Business News
Friday, October 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamantin Kano Ta Hana Tsohon Sarki Aminu Ado Dawo Wa Jihar Kano 

by Abba Ibrahim Wada
1 year ago
Kano

Gwamanti jihar Kano ta dakatar da yunƙurin da tsohon sarki Aminu Ado Bayero ya yi na dawo wa jihar domin ya kwashi kayansa zuwa kwanaki wa’adin sa’o’i 48 da gwamnatin ta gindaya wa duk sarakunan da aka tsige. 

Rahotanni sun bayyana cewa, Aminu Ado ya je garin Ijebu-Ode, da ke jihar Ogun domin ganin Oba Sikiru Adetona, na Masarautar Ijebu domin neman shugaban ƙasa, Bola Tinubu ya dakatar da yunƙurin tsige shi.

  • Da Ɗumi-ɗumi: Gwamna Yusuf Ya Mayar Da Sanusi II A Matsayin Sarkin Kano 
  • Xi Ya Yi Kira Da A Kara Zurfafa Sauye Sauye Masu Nasaba Da Zamanantarwa Irin Ta Sin

Sai dai wani rahoto da jaridar Daily Nigerian ta buga, ya tabbatar da cewa, gwamnatin jihar Kano ta samu labarin yunƙurin tsohon sarkin na dawo wa Kano, nan da nan, ta sanar da jami’an tsaro domin su hana shi shigo wa jihar domin tabbatar da tsaro da zaman lafiya.

Wata majiya ta tabbatar da cewa, an hangi motocin fadar sarki a filin jirgin saman Kano suna tsumayin dawowar tsohon sarkin amma daga baya aka umarce su da su koma Fada.

Da safiyar yau ne jaridar LEADERSHIP HAUSA ta kawo muku rahoton cewa majalisar dokokin jihar Kano ta rushe dokar da ta kafa Masarautun Kano guda biyar da suka haɗa da Kano da Bichi da Rano da Karaye da Gaya da aka yi a shekara ta 2019 kuma gwamnan jihar Alhaji Abba Kabir Yusuf ya sanyawa hannu.

LABARAI MASU NASABA

An Kafa Cibiyoyi 296 Na Koyon Fasahar Zamani A Faɗin Nijeriya

Ƴan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan INEC Uku Da Wasu

Tuni gwamnan ya bayyana sunan Muhammadu Sanusi II a matsayin wanda zai dawo masarautar ta Kano.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Kafa Cibiyoyi 296 Na Koyon Fasahar Zamani A Faɗin Nijeriya
Manyan Labarai

An Kafa Cibiyoyi 296 Na Koyon Fasahar Zamani A Faɗin Nijeriya

October 24, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan INEC Uku Da Wasu
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan INEC Uku Da Wasu

October 24, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji
Manyan Labarai

Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

October 24, 2025
Next Post
Lai Ching-te Ya Kafa Tarihin Kunyata A Idon Duniya

Lai Ching-te Ya Kafa Tarihin Kunyata A Idon Duniya

LABARAI MASU NASABA

An Kafa Cibiyoyi 296 Na Koyon Fasahar Zamani A Faɗin Nijeriya

An Kafa Cibiyoyi 296 Na Koyon Fasahar Zamani A Faɗin Nijeriya

October 24, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan INEC Uku Da Wasu

Ƴan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan INEC Uku Da Wasu

October 24, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

October 24, 2025
Nnamdi Kanu Ya Sake Bayyana A Kotu Ba Tare Da Lauya Ba, Zai Kare Kansa Da Kansa

Nnamdi Kanu Ya Sake Bayyana A Kotu Ba Tare Da Lauya Ba, Zai Kare Kansa Da Kansa

October 24, 2025
Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu

Ƙungiyoyin Ma’aikatan Jihar Kaduna Sun Yabawa Gwamna Sani Kan Amincewa Da Sabon Albashin  Ma’aikata

October 24, 2025
Ƙarfin Niyyar Manzon Allah (SAW) Da Matakinsa Na Aƙlul A’ala

Ƙarfin Niyyar Manzon Allah (SAW) Da Matakinsa Na Aƙlul A’ala

October 24, 2025
Gobara Ta Tafka Ɓarna A Kasuwar Shuwaki, Ta Ƙona Fiye da Rumfuna 500 A Kano

Gobara Ta Tafka Ɓarna A Kasuwar Shuwaki, Ta Ƙona Fiye da Rumfuna 500 A Kano

October 24, 2025
Gwarzuwar Shekarar 2025 Sanata Oluremi Tinubu

Gwarzuwar Shekarar 2025 Sanata Oluremi Tinubu

October 24, 2025
Dauda Lawal Gwarzon Gwamnan 2025: Ceto Zamfara Domin Ci Gaba

Dauda Lawal Gwarzon Gwamnan 2025: Ceto Zamfara Domin Ci Gaba

October 24, 2025
Buƙatar Daƙile Badaƙalar Amfani Da Takardun Karatun Bogi A Nijeriya

Buƙatar Daƙile Badaƙalar Amfani Da Takardun Karatun Bogi A Nijeriya

October 24, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.