• English
  • Business News
Wednesday, October 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamna Abba Ya Zargi ‘Yansanda Da Yin Zagon Ƙasa Ga Taron Ranar Samun ‘Yancin Nijeriya A Kano

by Naziru Adam Ibrahim and Sulaiman
3 hours ago
in Labarai
0
Gwamna Abba Ya Zargi ‘Yansanda Da Yin Zagon Ƙasa Ga Taron Ranar Samun ‘Yancin Nijeriya A Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi Allah-wadai da yunƙurin Kwamishinan ‘Yansandan Jihar na janye jami’an tsaro a yayin bikin cikar Nijeriya shekaru 65 da samun ‘yancin kai.

 

Gwamnan ya bayyana wannan rashin jin daɗin ne yayin da yake jawabi ga al’ummar jihar a filin wasa na Sani Abacha da ke Ƙofar Mata, inda aka gudanar da taron bikin zagayowar ranar ‘yancin kai karo na 65.

 

Ya bayyana matakin a matsayin “rashin kishin ƙasa” yana mai jaddada cewa irin wannan yunƙuri ka iya barazana ga haɗin kai da nuna ƙaunar juna da ranar ke tunatarwa akai yayin murnar ‘yancin kan.

Labarai Masu Nasaba

Kwamitin Shura Na Kano Ya Dakatar Da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

NAPTIP Ta Kama Mutum 5 Da Ake Zargi Da Safarar Mutane A Filin Jirgin Saman Abuja, Ta Ceto Mutane 24

 

Gwamna Abba Kabir Yusuf, ya jaddada ƙudirin gwamnatinsa na ci gaba da kare rayuka da dukiyoyin jama’a a fadin jihar, tare da tabbatar da cewa ba za su bar irin waɗannan matakai su ɗauke hankalinsu daga manufar tabbatar da zaman lafiya ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Nijeriya Za Ta Fara Ɗaukar Mataki Kan ‘Yan Ƙasashen Ƙetare Da Bizarsu Ta Ƙare

Next Post

Da Haɗin Kai Da Jajircewa Ake Iya Tabbatar Da Dimokuraɗiyya – Shugaban AYCF

Related

Kwamitin Shura Na Kano Ya Dakatar Da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi
Da ɗumi-ɗuminsa

Kwamitin Shura Na Kano Ya Dakatar Da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

2 minutes ago
NAPTIP Ta Kama Mutum 5 Da Ake Zargi Da Safarar Mutane A Filin Jirgin Saman Abuja, Ta Ceto Mutane 24
Manyan Labarai

NAPTIP Ta Kama Mutum 5 Da Ake Zargi Da Safarar Mutane A Filin Jirgin Saman Abuja, Ta Ceto Mutane 24

1 hour ago
Da Haɗin Kai Da Jajircewa Ake Iya Tabbatar Da Dimokuraɗiyya – Shugaban AYCF
Labarai

Da Haɗin Kai Da Jajircewa Ake Iya Tabbatar Da Dimokuraɗiyya – Shugaban AYCF

2 hours ago
Nijeriya Za Ta Fara Ɗaukar Mataki Kan ‘Yan Ƙasashen Ƙetare Da Bizarsu Ta Ƙare
Labarai

Nijeriya Za Ta Fara Ɗaukar Mataki Kan ‘Yan Ƙasashen Ƙetare Da Bizarsu Ta Ƙare

4 hours ago
NNPCL Ya Ƙulla Sabuwar Yarjejeniya Ta Samar Da Ɗanyen Mai Na Shekaru Biyu Da Matatar Dangote
Labarai

NNPCL Ya Ƙulla Sabuwar Yarjejeniya Ta Samar Da Ɗanyen Mai Na Shekaru Biyu Da Matatar Dangote

5 hours ago
Majalisa Ta Daƙile PENGASSAN Akan Shirin Daina Kai Wa Matatar Ɗangote Gas Da Ɗanyen Mai
Manyan Labarai

Matatar Dangote Ta Amince Da Ƙudurori 5, PENGASSAN Za Ta Kawo Ƙarshen Yajin Aikin Da Ta Tsunduma

8 hours ago
Next Post
Da Haɗin Kai Da Jajircewa Ake Iya Tabbatar Da Dimokuraɗiyya – Shugaban AYCF

Da Haɗin Kai Da Jajircewa Ake Iya Tabbatar Da Dimokuraɗiyya - Shugaban AYCF

LABARAI MASU NASABA

Kwamitin Shura Na Kano Ya Dakatar Da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

Kwamitin Shura Na Kano Ya Dakatar Da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

October 1, 2025
NAPTIP Ta Kama Mutum 5 Da Ake Zargi Da Safarar Mutane A Filin Jirgin Saman Abuja, Ta Ceto Mutane 24

NAPTIP Ta Kama Mutum 5 Da Ake Zargi Da Safarar Mutane A Filin Jirgin Saman Abuja, Ta Ceto Mutane 24

October 1, 2025
Da Haɗin Kai Da Jajircewa Ake Iya Tabbatar Da Dimokuraɗiyya – Shugaban AYCF

Da Haɗin Kai Da Jajircewa Ake Iya Tabbatar Da Dimokuraɗiyya – Shugaban AYCF

October 1, 2025
Gwamna Abba Ya Zargi ‘Yansanda Da Yin Zagon Ƙasa Ga Taron Ranar Samun ‘Yancin Nijeriya A Kano

Gwamna Abba Ya Zargi ‘Yansanda Da Yin Zagon Ƙasa Ga Taron Ranar Samun ‘Yancin Nijeriya A Kano

October 1, 2025
Nijeriya Za Ta Fara Ɗaukar Mataki Kan ‘Yan Ƙasashen Ƙetare Da Bizarsu Ta Ƙare

Nijeriya Za Ta Fara Ɗaukar Mataki Kan ‘Yan Ƙasashen Ƙetare Da Bizarsu Ta Ƙare

October 1, 2025
NNPCL Ya Ƙulla Sabuwar Yarjejeniya Ta Samar Da Ɗanyen Mai Na Shekaru Biyu Da Matatar Dangote

NNPCL Ya Ƙulla Sabuwar Yarjejeniya Ta Samar Da Ɗanyen Mai Na Shekaru Biyu Da Matatar Dangote

October 1, 2025
Mbappe Ya Jefa Kwallonsa Ta 60 A Gasar Zakarun Turai A Wasan Da Real Madrid Ta Doke Kairat 

Mbappe Ya Jefa Kwallonsa Ta 60 A Gasar Zakarun Turai A Wasan Da Real Madrid Ta Doke Kairat 

October 1, 2025
Majalisa Ta Daƙile PENGASSAN Akan Shirin Daina Kai Wa Matatar Ɗangote Gas Da Ɗanyen Mai

Matatar Dangote Ta Amince Da Ƙudurori 5, PENGASSAN Za Ta Kawo Ƙarshen Yajin Aikin Da Ta Tsunduma

October 1, 2025
Gwamnatin Gombe Ta Haramta Kiwon Dare, Ta Taƙaita Zirga-zirgar Makiyaya Kafin Fara Girbi A Jihar

Gwamnatin Gombe Ta Haramta Kiwon Dare, Ta Taƙaita Zirga-zirgar Makiyaya Kafin Fara Girbi A Jihar

October 1, 2025
Ci Gaban Sin Mai Inganci Ya Samar Da Damammaki Ga Duniya

Ci Gaban Sin Mai Inganci Ya Samar Da Damammaki Ga Duniya

September 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.