• English
  • Business News
Monday, May 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamna Diri Ya Lashe Tikitin Tsayawa Takarar Gwamnan Bayelsa A Inuwar PDP

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Gwamna Diri Ya Lashe Tikitin Tsayawa Takarar Gwamnan Bayelsa A Inuwar PDP
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan da ke kan kujerar gwamnan Jihar Bayelsa, Sanata Douye Diri, ya lashe zaben tikitin tsayawa takarar Gwamnan Jihar na jam’iyyar PDP a babban zaben da ke tafe. 

 

PDP ta gudanar da zaben fitar da gwani ne a ranar Laraba a garin Yenahoa babban birnin jihar.

  • Sin Na Goyon Bayan Duk Wasu Matakai Da Suka Dace Na Warware Batun Afghanistan Ta Hanyar Siyasa

Da ya ke ayyana sakamakon zaben, shugaban kwamitin zaben fitar da gwanin PDP na gwamnan Jihar Bayelsa, gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya ce Sanata Diri ya samu nasara ne da kuri’u 305 da ya janyo masa lashe zaben.

 

Labarai Masu Nasaba

Yanzu-yanzu: Matatar ÆŠangote Ta Sake Karya Farashin Man Fetur

 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 

A cewarsa, adadin wakilan jam’iyyar 315 ne aka tantance yayin da 313 kuma suka samu damar kada kuri’arsu.

 

A cewar shugaban kwamitin zaben, “Bayan gamsuwa da cika sharudan kashe zabe tare da samun mafi rinjayen kuri’u, ni Sanata Ademola Jackson Adeleke bisa dogaro da karfin iKon da aka ba ni a matsayina na shugaba Kuma babban jami’in tattara sakamakon zaben, a kan hakan, na ayyana Sanata Douye Diri a matsayin wanda ya lashe zaben.

 

“Kan hakan ya sake samun damar lashe tikitin zaben PDP a zaben gwamna da za a gudanar a watan Nuwamban 2023.”

 

Da ya ke jawabin godiya, gwamnan Jihar Bayelsa, Sanata Diri, ya ce zaben fitar da gwanin PDP ya kasance zabe mafi inganci a jihar, ya kuma kara da cewa jam’iyyar za ta cigaba da yin tasiri a jihar.

 

Ya nuna kwarin guiwar sa na cewa jam’iyyar za ta yi nasara a babban zaben gwamnan Jihar da ke tafe.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

IMF: Tattalin Arzikin Sin Zai Karu Da Kaso 5.2 A 2023

Next Post

Jim Rogers: Ana Duba Yuwuwar Kara Zuba Jari A Kasar Sin

Related

Gwamnati Za Ta Fara Sayar Wa ÆŠangote ÆŠanyen Mai Da Naira A Watan Oktoba
Labarai

Yanzu-yanzu: Matatar ÆŠangote Ta Sake Karya Farashin Man Fetur

2 hours ago
 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 
Labarai

 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 

3 hours ago
Kantoma Na Ƙaramar Hukumar Shira Ya Rasu Kwanaki Kafin Zaɓen Cike Gurbi
Labarai

Kantoma Na Ƙaramar Hukumar Shira Ya Rasu Kwanaki Kafin Zaɓen Cike Gurbi

4 hours ago
Ganduje Ya Zargi Gwamna Yusuf Da ÆŠaukar Nauyin Zanga-zanga A Kano
Manyan Labarai

2027: PDP Ta Mutu, APC Na Shirin Sake Yin Nasara – Martanin Ganduje Ga Lamido 

5 hours ago
Zamfara Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Kula Da Aikin 2025 Domin Kyautata Jin Dadin Alhazan Jihar 
Manyan Labarai

Zamfara Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Kula Da Aikin 2025 Domin Kyautata Jin Dadin Alhazan Jihar 

7 hours ago
Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato
Tsaro

Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato

18 hours ago
Next Post
Jim Rogers: Ana Duba Yuwuwar Kara Zuba Jari A Kasar Sin

Jim Rogers: Ana Duba Yuwuwar Kara Zuba Jari A Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Gwamnati Za Ta Fara Sayar Wa ÆŠangote ÆŠanyen Mai Da Naira A Watan Oktoba

Yanzu-yanzu: Matatar ÆŠangote Ta Sake Karya Farashin Man Fetur

May 12, 2025
 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 

 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 

May 12, 2025
Kantoma Na Ƙaramar Hukumar Shira Ya Rasu Kwanaki Kafin Zaɓen Cike Gurbi

Kantoma Na Ƙaramar Hukumar Shira Ya Rasu Kwanaki Kafin Zaɓen Cike Gurbi

May 12, 2025
Ganduje Ya Zargi Gwamna Yusuf Da ÆŠaukar Nauyin Zanga-zanga A Kano

2027: PDP Ta Mutu, APC Na Shirin Sake Yin Nasara – Martanin Ganduje Ga Lamido 

May 12, 2025
Zamfara Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Kula Da Aikin 2025 Domin Kyautata Jin Dadin Alhazan Jihar 

Zamfara Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Kula Da Aikin 2025 Domin Kyautata Jin Dadin Alhazan Jihar 

May 12, 2025
A Koyi Darasi Daga Tarihi

A Koyi Darasi Daga Tarihi

May 11, 2025
Kada A Bata Ran Mahaifiya

Kada A Bata Ran Mahaifiya

May 11, 2025
Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato

Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato

May 11, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Akasarin Jama’a Da Cudanyar Cinikayya Tare Da Sin Fiye Da Amurka

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Akasarin Jama’a Da Cudanyar Cinikayya Tare Da Sin Fiye Da Amurka

May 11, 2025
ÆŠan Majalisa Ya Tallafawa Mata 400 A Sakkwato

ÆŠan Majalisa Ya Tallafawa Mata 400 A Sakkwato

May 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.