• English
  • Business News
Sunday, July 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamna Lawal Ya Jagoranci Taron Majalisar Zartaswa Kan Tattara Kudin Fansho

by Sadiq
2 years ago
in Labarai
0
Gwamna Lawal Ya Jagoranci Taron Majalisar Zartaswa Kan Tattara Kudin Fansho
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ranar Litinin ne Gwamna Dauda Lawal ya jagoranci zaman majalisar zartarwa ta jihar Zamfara.

A wajen taron, Gwamna Dauda Lawal ya karbi bayani daga kwamitin da aka kafa domin tabbatar da matsayin kudaden fansho na jihar Zamfara da na kananan hukumomi.

  • Rikicin Ribas: Tinubu Ya Shiga Tsakanin Fubara Da Wike
  • Babu Shirin Sake Sauya Fasalin Naira — CBN

A wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan jihar, Sulaiman Bala Idris, ya fitar, ta ce taron da aka gudanar a zauren majalisar da ke gidan gwamnati da ke Gusau, an tattauna batutuwan da suka shafi ci gaban jihar Zamfara.

Ya kara da cewa majalisar ta samu rahoton ci gaban da aka samu na shirin ingantawa da zamanantar da filin wasa na tunawa da Sardauna Gusau da dai sauransu.

Ya ce: “A ranar 9 ga Oktoba, 2023, Majalisar zartaswa ta Jihar Zamfara ta kafa wani kwamiti karkashin jagorancin Shugaban Ma’aikata, domin tantance matsayin da Jihar Zamfara ta ke da shi na bayar da gudunmawar fansho na kananan hukumomi.

Labarai Masu Nasaba

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

“Yayin da yake yi wa majalisar bayani, Shugaban kwamitin kuma shugaban ma’aikata na jihar Zamfara Ahmad Aliyu Liman ya bayyana cewa manufar kwamitin ita ce ta binciki zargin karkatar da kudaden da aka zaftare daga albashin ma’aikatan jiha da na kananan hukumomin jihar kan shirinsu na fansho.

“Wadannan kudade ya kamata a mika su ga masu kula da asusun fansho (PFAs) wadanda ke da alhakin kula da asusun ajiyar ma’aikata (RSAs) a jihar.

“Shugaban kwamatin ya bayyana cewa rashin fitar da kudaden ya saba wa dokar fansho ta (2014) da ke tafiyar da tsarin tafiyar da kudaden fansho kamar yadda hukumar fansho ta kasa (PenCom) ta tsara.

“Ya kuma kara nanata cewa rashin kudin da aka samu ya haifar da gazawar Hukumar Kula da Kudaden Fansho (PFAs) ta kasa biyan kudin fansho da na wadanda suka mutu yadda ya dace, wanda hakan ya haifar da koma baya ga kudaden da ba a biya ba a halin yanzu ya yi wa Gwamnatin Jiha yawa.

“Gwamna Lawal a matsayinsa na Shugaban Majalisar Zartaswa, ya bayyana aniyar bayar da tallafin da ya dace don kai dauki ga duk wani abu da ba a biya ba,” in ji shi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: FanshoZamfara
ShareTweetSendShare
Previous Post

Rikicin Ribas: Tinubu Ya Shiga Tsakanin Fubara Da Wike

Next Post

CBN Ya Rufe Wasu Bankuna 754 Sakamakon Shiga Matsaloli

Related

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark
Labarai

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

17 minutes ago
Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara
Labarai

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

4 hours ago
VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace
Labarai

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

5 hours ago
Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 
Wasanni

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

14 hours ago
Kasar Sin Na Tir Da Harin Isra’ila Kan Makarantu A Gaza Tare Da Kira Da A Dakatar Da Bude Wuta
Labarai

Isra’ila Na Sanya Alamar Rusau A Dubban Gidajen Fararen Hula A Gaza

16 hours ago
Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson
Siyasa

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

19 hours ago
Next Post
CBN Ya Rufe Wasu Bankuna 754 Sakamakon Shiga Matsaloli

CBN Ya Rufe Wasu Bankuna 754 Sakamakon Shiga Matsaloli

LABARAI MASU NASABA

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

July 27, 2025
Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

July 27, 2025
Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

July 27, 2025
aure

Ko Kin San… Matsalolin Mahaifa Da Suke Hana Haihuwa 

July 27, 2025
VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

July 27, 2025
Yadda Ake Faten Acca

Yadda Ake Faten Acca

July 27, 2025
Hanyoyin Gyaran Gashi

Hanyoyin Gyaran Gashi

July 27, 2025
Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

July 26, 2025
Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

July 26, 2025
Masanin Kimiyyar Na’ura Mai Kwakwalwa Robert Tarjan Ya Jinjinawa Dabarun Sin Na Ingiza Ilimin Kimiyya

Masanin Kimiyyar Na’ura Mai Kwakwalwa Robert Tarjan Ya Jinjinawa Dabarun Sin Na Ingiza Ilimin Kimiyya

July 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.