• English
  • Business News
Monday, August 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnan Bauchi Ya Gwangwaje ‘Yan Bijilante Da Miliyan 100

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Gwamnan Bauchi Ya Gwangwaje ‘Yan Bijilante Da Miliyan 100
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin jihar Bauchi ta bayar da kyautar naira miliyan 100 ga ƙungiyoyin ‘yan Bijilante da ‘yan Banga domin nuna godiya da jinjina kan irin kokarin da suke yi wajen tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali musamman wajen kare dazukan da suke jihar daga aikace-aikacen ‘yan bindiga.

Gwamnan jihar Bala Muhammad shi ne ya sanar da wannan matakin a ranar Asabar lokacin da ya amshi bakwancin mambobi da shugabannin ƙungiyoyin ‘yan Bijilante da ‘yan Banga da suka kai masa ziyara ta musamman a gidan gwamnatin jihar.

  • Haaland Ya Zama Gwarzon Dan Wasan Duniya Na BBC A Bana
  • Gwagwarmayar Neman Takardar Naira: Ina Tsabar Kudin?

Gwamna Bala ya buƙaci ‘yan bijilante ɗin da su tabbatar da yin amfani da kuɗaɗen ta hanyoyin da suka dace tare da sayan kayayyakin da suka dace da za su taimaka musu wajen inganta ayyukansu.

Ya ce, tallafin zai ɗauki tsawon lokaci na taimaka musu wajen bada nasu gudunmawar wajen tabbatar da daƙile aikace-aikacen ta’addanci da ‘yan ta’adda a faɗin jihar.

A cewarsa, zaman lafiyan da jihar Bauchi ke mora, ya taimaka wajen janyo hankalin masu zuba hannun jari domin su zo jihar wajen zuba hannun jari a ɓangarori daban-daban na cigaban tattalin arziki.

Labarai Masu Nasaba

ECOWAS Za Ta Kaddamar Da Rundunar Yaki Da Ta’addanci Mai Jami’ai 260,000

Zargin Babban Hadimin Gwamnan Kano Ya Karkatar Da Kuɗaɗen Jama’a Ba Gaskiya Ba Ne

Gwamnan ya bayar da tabbacin gwamnatin jihar a ƙarƙashinsa na cigaba da taimaka wa hukumomin tsaro ciki har da ‘yan sa-kai wato ‘yan ƙato da gora domin kyautata zaman lafiya a jihar.

Ya ce, sabuwar ma’aikatar kula da tsaron cikin gida za ta cigaba da maida hankali wajen fito da tsare-tsaren da suka dace na kyautata zaman lafiya da kwanciyar hankali a faɗin jihar.

A nasa ɓangaren, kwamanda janar na ƙungiyar mafarauta, Aliyu Umar Shayi, ya ce, ƙungiyarsa na aiki ƙungiyoyin ‘yan bijilante sama da 70 a sassa daban-daban na jihar da suke bada nasu gudunmawar wajen kyautata zaman lafiyan jihar.

Shayi ya nuna godiyarsu ga irin taimako da goyon bayan da gwamnan jihar ke basu wajen gudanar da nasu ayyukan yadda ya kamata a matsayinsu na ‘yan sa-kai.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Haaland Ya Zama Gwarzon Dan Wasan Duniya Na BBC A Bana

Next Post

Manoma 40,000 Za Su Amfana Da Takin Zamani Na Bunkasa Noman Rani A Filato

Related

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3 Da Kubutar Da Mutum 16 Da Aka Sace A Kaduna
Labarai

ECOWAS Za Ta Kaddamar Da Rundunar Yaki Da Ta’addanci Mai Jami’ai 260,000

49 minutes ago
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu
Manyan Labarai

Zargin Babban Hadimin Gwamnan Kano Ya Karkatar Da Kuɗaɗen Jama’a Ba Gaskiya Ba Ne

2 hours ago
Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya
Labarai

Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

3 hours ago
Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF
Manyan Labarai

Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF

5 hours ago
Gwamnatin Sokoto Ta Ƙaryata Rahoton NBS Kan Talauci, Ta Ƙaddamar Da Sabon Bincike
Manyan Labarai

Gwamnatin Sokoto Ta Ƙaryata Rahoton NBS Kan Talauci, Ta Ƙaddamar Da Sabon Bincike

7 hours ago
Sojoji Sun Kama Mutane 69 Masu Fasa Bututun Mai A Yankin Neja-Delta
Labarai

Sojoji Sun Kama Mutane 69 Masu Fasa Bututun Mai A Yankin Neja-Delta

11 hours ago
Next Post
Manoma 40,000 Za Su Amfana Da Takin Zamani Na Bunkasa Noman Rani A Filato

Manoma 40,000 Za Su Amfana Da Takin Zamani Na Bunkasa Noman Rani A Filato

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3 Da Kubutar Da Mutum 16 Da Aka Sace A Kaduna

ECOWAS Za Ta Kaddamar Da Rundunar Yaki Da Ta’addanci Mai Jami’ai 260,000

August 25, 2025
Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

August 25, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu

Zargin Babban Hadimin Gwamnan Kano Ya Karkatar Da Kuɗaɗen Jama’a Ba Gaskiya Ba Ne

August 25, 2025
Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

August 25, 2025
Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

August 25, 2025
Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

August 25, 2025
Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF

Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF

August 25, 2025
Sin Ta Shiga Jerin Kasashe 3 Dake Sahun Gaba Wajen Gudanar Da Cinikayya Da Kasashe Da Yankunan Duniya 157

Sin Ta Shiga Jerin Kasashe 3 Dake Sahun Gaba Wajen Gudanar Da Cinikayya Da Kasashe Da Yankunan Duniya 157

August 25, 2025
Gwamnatin Sokoto Ta Ƙaryata Rahoton NBS Kan Talauci, Ta Ƙaddamar Da Sabon Bincike

Gwamnatin Sokoto Ta Ƙaryata Rahoton NBS Kan Talauci, Ta Ƙaddamar Da Sabon Bincike

August 25, 2025
Harin Asibitin Gaza Ya Halaka Mutane da Dama, Ciki Har da Ƴan Jarida

Harin Asibitin Gaza Ya Halaka Mutane da Dama, Ciki Har da Ƴan Jarida

August 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.